Shugaban Sojojin Najeriya
Yayinda yan fafutuka ke zanga-zangar shekara daya da gudanar #EndSARS yau Laraba, hedkwatar tsaro ta bayyana cewa babu mai tunanin da zai sake bari abinda.
Babban Hafsan Sojojin, Laftanar Janar Faruk Yahaya ya yi kira ga sojoji da su ninka kokarin da suke yi na yaki da 'yan ta'adda, bayan harin da aka kai Sokoto.
Manjo CL Datong, wanda aka yi garkuwa da shi lokacin da 'yan bindiga suka kutsa cikin Kwalejin sojoji na Najeriya (NDA) da ke Kaduna, ya sake samun 'yanci.
Femi Falana (SAN), babban lauyan Nigeria mai rajin kare hakkin bil adama, ya bukaci Shugaba Muhammadu Buhari ya yi wa sojoji 70 da aka samu da laifin bore afuwa
Manjo Janar Farouk Yahaya, shugaban rundunar sojin ƙasa, ya yi kira ga dukan masu tada kayar baya su mika makamai su rungumi zaman lafiya kafin sojoji su kariso
Rundunar ta ce ta kuduri aniyar dawo da zaman lafiya a kasar. Babban Hafsan Sojojin, Lt-Gen Yahaya, yana da yakinin sojoji za su yi nasara a yaki da ta'addanci.
Mutanen garin Akpawfu da ke karamar hukumar Nkanu ta Gabas sun tsere daga gidajensu, wadanda suka yi saura suna zaman dar-dar a yayin da sojojin 82 Division ta
Rundunar sojojin saman Nigeria, a ranar Alhamis ta karbi rukuni na farko na jiragen sama na yaki kirar A-29 Super Tucano daga kasar Amurka, rahoton The Cable..
Wasu mahara da ba a san ko su wanene ba sun kashe Hassan Ahmed, Manjo Janar a Rudunar Sojojin Nigeria, a birnin tarayya Abuja, Daily Trust ta ruwaito. An harbe
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari