Shugaban Sojojin Najeriya
Wike ya bayyana hakan ne ranar Lahadi yayin da ya halarci Coci domin bikin ranar tunawa da gudunmawar mazan jiya. A cewar gwamnan, 'yan Najeriya ba zasu karrama dakarun sojojin da ake hada baki da su domin tafka magudin zabe ba.
A ranar Laraba ne babban sakataren majalisar dinkin duniya, Antonio Guterres, ya sanar da cewa zai cigaba da tattauna wa da kasashen biyu domin ganin an samu lafawar amon gangunan yaki da kowanne bangare ke buga wa. Kalaman na Gut
Ga maza masu tarin yawa a Najeriya, akwai matukar wuya a ga sun tunkari mace ma'aikaciya a rundunar sojin Najeriya da maganar soyayya. Komai kyan mace kuwa da sakin fuskarta, in har soja ce, akwai yuwuwar masu neman aurenta...
Dakarun sojin, wadanda suka ce sun yi aiki a rundunar sojojin kasa da kasa a kasar Liberia a baya, sun bayyana cewa manyan sojoji a rundunar soji sun yi burus da halin da suke ciki saboda kwadayi da son rai. Sun kara da cewa hatta
Kazalika, ya raunata matarsa tare da sauran wasu mutane hudu da suka hada da wani soja mai mukamin kofur. Jaridar Premium Times ta rawaito cewa majiyarta ta shaida mata cewa an garzaya da mutanen da ya raunata zuwa asibiti domin
Shugaban ‘Yan Sandan ya yi alkawarin fitowa Mutumin da ‘Yan Sanda su ka taba hakkinsa a Enugu kwanaki. Kwamishinan ‘Yan Sandan ya yi jawabin ne a Ranar Lahadi, 5 ga Watan Junairun 2019.
Jam’iyyar PDP ta daura zargin kashe-kashen da ake yi a kan wuyan Muhammadu Buhari. Jam’iyyar PDP ta nemi Buhari ya sauya Hafsun Sojojin Najeriya ta na so a canzawa Gidan Soji zani.
Jiya ne aka ceto dinbin mutane daga hannun ‘Yan ta’addan Boko Haram. An kai harin ne a cikin jihar Borno da Yankin Yobe. Dakarun sun ceto mutum 460.
Manyan Jami'an tsaro sun ce ba za su yi aiki da sababbin Dakarun Amotekun ba domin ba su samu horo ba. Sabanin Gwamnoni da Jami’an ya jawo bata lokaci wajen soma aikin tsaron.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari