Sheikh Dahiru Usman Bauchi
Kungiyar MURIC ta yabi Gwamnatin Jihar Kano na dakatar da Abduljabar Nasir-Kabara. MURIC ta bukaci a bude makarantar Shehin idan ya amince zai daina barambarama
Jami'an tsaro a Jihar Kaduna sun kutsa cikin gidan Sheikh Dahiru Usman Bauchi sun yi awon gaba da dukkan aljamiran da ke kwance a tsakar gidan a cewar rahotanni
Rahotanni daga Kaduna na cewa gamayyar jami'an tsaro sun kutsa gidan Sheikh Dahiru Usman Bauchi, inda suka kwashe duka almajiran da ke kwance a tsakar dare.
Jagoran Tijjaniya, Sheikh Dr. Dahiru Usman Bauchi ya bukaci Gwamnati ta zauna da masu zanga-zanga. An kuma ji cewa Buhari zai amsa laifi gaban manyan Duniya.
Dr. Abdallah Usman Gadon-Kaya ya yaba da Gwamnan Jihar Borno. Sheikh Usman Gadon-Kaya ya bayyana irin dabi’un kirkin Gwamnan Borno da su ka sa ya sha ban-bam.
A makon nan aka ji cewa Gwamnatin Bauchi ta kirkiro Hukumar BAROTA domin sa ido a kan tituna. Akwai makamanciyar wannan hukuma a irinsu Jihohin Kano da Kaduna.
Sheikh Dahiru Usman Bauchi, ya barranta kansa da ikirarin Dr Obadiah Mailafia inda yace yana goyon bayan ikirarinsa na cewa wani gwamnan arewa ne kwamandan BH.
Jami’an hukumar tsaro ta sirri, DSS, ta sanar da kama mutumin da ya yi garkuwa da jikan fitaccen Malamin addinin Islama, Sheikh Dahiru Bauchi, mai shekaru 3.
Fitaccen shehin Malamin darikar tijjaniyyah, Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya shawarci gwamnonin yanki Arewacin Najeriya da su daina tsangwamar tsarin almajiranci.
Sheikh Dahiru Usman Bauchi
Samu kari