Sheikh Dahiru Usman Bauchi
Sheikh Dahiru Usman Bauchi sanannen malamin darikar Tijjaniya ne da ake ji dashi a duk fadin nahiyar Afirka. Ya sadaukar da rayuwarshi wajen hidimtawa Al-Qur’ani ta hanyar koyar dashi ga jama’a...
Kamar yadda muka sani wasu rukunin Musulmi a duniya irin mabiya darika da qadiriya na gudanar da bikin zagayowar ranar haihuwar Annabi Muhammadu Sallahu Alaihi Wasallam.
A ranar 6 ga watan Oktoba ne gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya rantsar da sabbin kwamishinoni 20 da sauran 'yan majalisarsa inda ya bawa Manu-Soro rikon ma'aikatar kudi. Jaridar Daily Nigerian ta rawaito cewa Manu-Soro ya sa
Kwamishin yada labarai da sadar wa na jihar Bauchi, Dakta Ladan Salihu, ne ya sanar da hakan ga manema a Bauchi ranar Laraba. Ya bayyana cewa canje-canjen da aka yi sun fara aiki nan take, ba tare da bata lokaci ba. Ya ce an mayar
Jama'ar cikin sun firgita duk da matukin jirgin ya yi kokarin kwantar musu hankali. Ana cikin jirgin jugum-jugum kawai sai wani mutum ya yi Allan-baku ya fada cikin ruwan. Nan da nan sai jama'a suka jirkita zuwa bangare daya na ji
Gwamnan jahar Bauchi, Bala Mohammed ya nada dan Sheikh Dahiru Usman Bauchi, Dakta Abubakar Sirinbai Dahiru Bauchi a matsayin sabon shugaban hukumar ilimi ta bai daya ta jahar Bauchi, watau Bauchi SUBEB,
wacce ta kammala karatu a makarantar kwalejin kimiyyar lafiya da ke garin Ningi a jihar Bauchi, ta haifi 'ya'ya uku mata da yaro daya namiji a ranar 3 ga watan Yuli a asibitin Birgham da ke jihar Filato. Mijin Nyarum, Luka Bot Bal
Fitaccen Malamin addinin Musuluncin, kuma jagoran darikar Tijjaniyyah, Shehi Dahiru Usman Bauchi ya bayyana cewa harben harben da aka yi a gidansa dake Bauchi da har ya sabbaba raunata wasu mutane biyu ya faru ne sakamakon rashin
Za ku ji abin da Pantami ya fada bayan zamansa Ministan sadarwar. Pantami ya ce idan mutum ya samu mukami bai bukatar barka domin mutanen da zai jagoranta ko shugabanta ko wakilta ya dace a taya murna.
Sheikh Dahiru Usman Bauchi
Samu kari