Sheikh Ahmed Gumi
bban Malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana soki Shugaba Muhamadu Buhari bisa nasarar da ya samu na lashe zaben shugabancin kasa na 2019 da aka gudanar a ranar 23 ga watan Satumba kuma aka sanar da sakamakon zaben a
Legit.ng ta ruwaito sakamakon yawan malaman dake bayar da fatawa ga mabiyansu da kuma yawan kungiyoyin addinin, don haka ake samun sabanin ra’ayi a tsakanin malaman kansu, wanda hakan ke zamtowa wata kafa da yan siyasa ke amfani d
Fitaccen malamin addinin islama dake jahar Kaduna, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya bayyana cewa jahar Kaduna ba ta kai matsayin da za ayi gwamna Musulmi, mataimakin gwamna na Musulmi ba idan aka duba al’adun jama’an jahar.
Nasir El-Rufai ya zabi mace tayi takara a matsayin Mataimakiyar sa a zaben 2019. Yanzu haka wannan mataki yana cigaba da jawo magana inda wani Malami yace ya kamata a janyo Kiristoci a cikin mulki domin kowa su ji ana damawa da su
“Haka ma yanzu, Buhari lalata kasar yake yi, don haka Obasanjo ya janye goyon bayan da ya bashi a baya, don haka duk lokacin da Obasanjo ya yanke shawara, ya zama wajibi a garemu mu bi shi don mu ceto kasar daga turbar tabarbarewa
Ahmad Gumi ya ba Musulmai shawaran abin da za su cire a ran su. Gumi ya fadawa Musulman Arewa wanda su ke zaban Buhari cewa su cire mugunta. Kwanaki dai Ahmad Abubakar Mahmud Gumi yayi sulhu tsakanin Atiku Abubakar da Obasanjo.
Za ku ji cewa Sheikh Ahmad Gumi ya fadawa Musulmai wanda za su zaba. Fakihin Malamin ya kuma bayyana cewa dole Jama’a su rika zaben wadanda su ka cika siffofin shugabanci. Gumi ya kuma bayyana cewa shugabanci amana ce.
NAIJ.com ta ruwaito Gumi ya bayyana haka ne a shafinsa na kafar sadarwar zamani, Facebook, inda yayi addu’ar Allah ya kubutar da dukkanin wadanda ake tsare dasu daga zalunci da mugunta, sa’annan yayi fatan amincin Allah a yankin A
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito wadannan fannoni guda uku da Gumi ya tabbatar da cewa gwamnatin Buhari ta yi rawar gani sun hada da sha’anin noma, yaki da kungiyar ta’addanci na Boko Haram da kuma rage ma daliban jami’a kudin makarant
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari