Sheikh Ahmed Gumi
Fitaccen malamin addinin islama dake jahar Kaduna, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya bayyana cewa jahar Kaduna ba ta kai matsayin da za ayi gwamna Musulmi, mataimakin gwamna na Musulmi ba idan aka duba al’adun jama’an jahar.
Nasir El-Rufai ya zabi mace tayi takara a matsayin Mataimakiyar sa a zaben 2019. Yanzu haka wannan mataki yana cigaba da jawo magana inda wani Malami yace ya kamata a janyo Kiristoci a cikin mulki domin kowa su ji ana damawa da su
“Haka ma yanzu, Buhari lalata kasar yake yi, don haka Obasanjo ya janye goyon bayan da ya bashi a baya, don haka duk lokacin da Obasanjo ya yanke shawara, ya zama wajibi a garemu mu bi shi don mu ceto kasar daga turbar tabarbarewa
Ahmad Gumi ya ba Musulmai shawaran abin da za su cire a ran su. Gumi ya fadawa Musulman Arewa wanda su ke zaban Buhari cewa su cire mugunta. Kwanaki dai Ahmad Abubakar Mahmud Gumi yayi sulhu tsakanin Atiku Abubakar da Obasanjo.
Za ku ji cewa Sheikh Ahmad Gumi ya fadawa Musulmai wanda za su zaba. Fakihin Malamin ya kuma bayyana cewa dole Jama’a su rika zaben wadanda su ka cika siffofin shugabanci. Gumi ya kuma bayyana cewa shugabanci amana ce.
NAIJ.com ta ruwaito Gumi ya bayyana haka ne a shafinsa na kafar sadarwar zamani, Facebook, inda yayi addu’ar Allah ya kubutar da dukkanin wadanda ake tsare dasu daga zalunci da mugunta, sa’annan yayi fatan amincin Allah a yankin A
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito wadannan fannoni guda uku da Gumi ya tabbatar da cewa gwamnatin Buhari ta yi rawar gani sun hada da sha’anin noma, yaki da kungiyar ta’addanci na Boko Haram da kuma rage ma daliban jami’a kudin makarant
Za ku ji cewa wani Malami a Jami'ar Bayero ta Kano B.U.K yayi kaca-kaca da Ahmad Gumi na sukar Shugaba Muhammadu Buhari. Mashahurin Malamin yayi wa Gwamnatin Buhari adalci kamar yadda addinin Musulunci ya koyar.
Fitaccen Malamin addinin Islama, Dakta Ahmed Gumi ya bayyana cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari baya jin shawara, don kuwa idan ya dauki ra’ayi ya dauka kenan, a cewarsa ba yau ya fara mu’amala da Buhari ba....
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari