Shehu Sani
Za ku ji cewa Sanata Shehu Sani ya bayyana abin da ya saka gagara ceto Matan Dapchi. Kwamared Sani yace da ace yaran mala’u ne da tuni an gano inda su ke. A baya aka sace wasu ‘Yan makaranta a Garin Dapchi a Jihar Yobe.
Rahotanni sun kawo cewa Gwamna Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya yiwa sanatan dake wakiltan yankin Kaduna ta tsakiya, Sanata Shehu Sani wankin babban bargo. Ya bayyana shi a matsayin jahili wanda bai son ci gaban jihar Kaduna.
Wani ‘Dan siyasa ya bayyana cewa zai nemi takarar Sanatan Kaduna. Sai Sanatan Kaduna Kwamared Shehu Sani yayi da gaske a zaben 2019. Ku na da labari cewa kwanan nan Jam’iyyar APC tayi wani babban taron ta na NEC.
Sanannen abu ne cewa yan siyasa sun wasa kubensu don samun nasara a zabukan 2019, musamman a Kaduna, inda gwamna El-Rufai yake goyon bayan hadiminsa, Uba Sani a don taka takarar mukamin Sanatan Kaduna ta tsakiya, kujerar da Shehu
Sanatan Jihar Kaduna ta tsakiya watau Kwamared Shehu Sani yayi magana game da ofishin bangaren su na APC da aka rusa a makon nan. Sani yace wata rana Shugaba Buhari zai fahimci wanene El-Rufai idan ya bar mulki.
Wani fitaccen Sanatan Arewa watau Shehu Sani yayi watsa-watsa da Gwamnonin Jihohi. Sanatan na Kaduna yace wasu Gwamnoni ba su da aikin yi sai zuwa wajen Shugaba Muhammadu Buhari domin jaddada mubaya’ar su a kai- a kai.
Shehu Sani, Sanata mai walkiltar Kaduna ta Tsakiya, ya kawo mafita ga badakalar bacewan kudi N36 miliyan a Cibiyar Shirya Jarabawan Shiga Jami'a (JAMB). Sakamakon cewar wani shedanin maciji ne ya hadiye kudin, Sanatan ya ce zai ga
Sanatan ya bayyana ma majalisar dattawa cewa ayyukan sace sacen mutane, fashi da Makai da garkuwa da mutane ya zama ruwna dare a jihar Kaduna, amma duk da haka gwmnatin tarayya bata nuna damuwarta na magance matsalar ba.
Yayin da wani Sanatan PDP yace akwai matsala game da kasafin kudin 2018. Ben Burray Bruce yace har tausayi Shugaba Buhari yake ba shi. Shi kuma Sanatan APC Shehu Sani ya yi tir da irin kisan gillar da ake yi a Najeriya.
Shehu Sani
Samu kari