Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Alkali ya bayyana ranar da kotu za ta zauna game da rigimar Kano inda ake kalubalantar sababbin Sarakunan da aka nada. Ganduje ya samu labarin karar ne bayan mako guda da zuwa Kotu.
A cikin makon jiya ne gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya sanar, ta bakin babban kwamandan hukumar Hisbah, Harun Ibn-Sina, cewa dokar haramta cakuda Maza da Matan zata fara aiki ne daga watan Janairu na sabuwar
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya haramta wa Sokon Kano, Alhaji Ahmadu Abdulwahab shiga fada. Wannan matakin ya biyo baya ne, kasa da sa'o'i 24 bayan kwamitin sasancin da ya samu shugabancin tsohon shugaban kasar Najeriya, Janar
Legit.ng ta wallafa rahoton cewa kungiyar dattawan Arewa wacce ake kira da 'Northern Elders Forum (NEF)', ta fara wani taro domin sasanci a tsakanin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje da kuma fadar Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II.
Zauren dattawan Arewa wacce aka fi sani da Northern Elders Forum (NEF) ta fara wani taro domin sasanci a tsakanin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje da kuma fadar Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II.
Kafin kirkirar sabbin masarautun Bichi, Karaye, Gaya da Rano, sarki Sanusi II ne kadai sarki a jihar Kano, lamarin da yasa ya nuna adawarsa ga kirkirarsu. Da yawan masu nazarin al'amura sun bayyana cewa gwamnatin Kano ta kirkiri
Manyan hakiman guda biyar da wannan hukunci ya shafa sun hada da hakimin Dambatta, Mukhtar Adnan, hakimin Minjibir, takwaransa na Dawakin Tofa da kuma na Bichi. An sanar da dakatar da hakiman ne bayan kammala zaman fada na ranar
Mataimakin kwamandan rundunar Hisba, Tasiu Ishaq, ya ce sun tsare matasan, da suka yi shigar mata, ranar Lahadi. "Ba kankanin abin kunya bane a ce maza lafiyayyu zasu ke halayya irin ta mata," a cewarsa. Kwamanda Ishaq ya ce sun
Masarautar jihar Kano tace har yanzu bata samu wasika daga gwamnatin jihar Kano ba ta nadin Sarki Muhammadu Sanusi II a matsayin shugaban majalisar sarakunan jihar.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari