Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Junaid Mohammed ya na ganin akwai tafka da warwara a sha’anin Muhammadu Sanusi. Fitaccen Dattijon Arewan ya goyi bayan tunbuke Sanusi II da aka yi kwanan nan.
Malam Muhammadu Sanusi II ya ce Ubangiji ya rubuta cewa ba zan kara kwana guda bayan 9 ga Maris ba. A cewarsa hawa doki ne kawai abin da na rasa bayan tsige sa.
Antoni janar din kasar nan kuma ministan shari’a, Abubakar Malami, SAN, ya ce bashi da hadi da sauke rawanin tsohon sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II da ku
Mai martaba Sarkin Bichi Nasiru Ado Bayero ya gabatar da Hudubar sallar juma'a yau. Daga bisani kuma ya karbi gaisuwa daga dubban masoya a fadarsa a Bichi.
Mun gano ainihin lokacin da Gwamna Abdullahi Ganduje ya fara harin tunbuke MUhammadu Sanusi II daga mulki da ya Buhari ya hana Ganduje tsige Sarkin tun a 2017.
Wasu manyan Gwamnatin APC ta shugaban kasa Buhari da wasu da ake jin maganarsu a yau tare da Tunde Bakare sun yi zama da Malam Muhammadu Sanusi II jiya a Legas.
A jiya aka ga ‘Dan Isan Zazzau tare da ‘Dan Majen Zazzau sun zo domin jaddada mubaya’ah ga Aminu Bayero. A Ranar Juma’a kuma Mai martaba sarki ya karbar gaisuwa
A cewar majiyar, an samu daidaituwar al'amura sakamakon shiga lamarin da kwamitin gwamnonin ya yi, amma daga bisani sai al'amura suka kara dagulewa a kan batun
A jiya Juma'a ne mahaifiyar Malam Muhammadu Sanusi Lamido II ta ziyarcesa a mafakarsa a garin Awe da ke jihar Nasarawa. Kafin zuwanta, an sake tsaurara matakan
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari