Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
A jiya Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana game da tsige Muhammadu Sanusi II, ya ce karya Ganduje yake yi, babu abin da ya hada tsige Sanusi da ya yi da Jonathan.
A jihar Kano, Hisbah ta kama mutane 43 da laifin tallata kayan barasa da zaman banza. Daga cikinsu an masu HIV 14, sai 29 su na saida giya da kwayoyi a Kano.
Idan ba'a manta ba, a watan Afrilu na shekarar 2014 ne shugaban kasa na wannan lokacin, Goodluck Jonathan, ya sauke Sunusi daga muƙamin sa na gwamnan babban ban
Sultan Abubakar Saad II ya tada tawagar Sarakuna zuwa Borno, ya yi magana da babbar murya. Za ku ji duk abin da Sarkin Musulmi ya fadawa Gwamna Babangana Zulum.
Za ku ji cewa wani Sarkin Yarbawa zai tura mutum miliyan 5 karatu, za a kashe masu N500bn da kudin aljihu gidauniyarsa. Wannan gidauniya za ta rage zaman banza.
Sarkin Kano Aminu Ado-Bayero ya ziyarci Mai martaba Alaafin, ya ce akwai bukatar ya samu albarkar Sarkin. Aminu Bayero ya tado alakar Ado Bayero da kasar Oyo.
‘Yan Majalisa sun yi muhawara game da bashin Ganduje, sun amince a aro kudi. Abdullahi Umar Ganduje ya ce za ayi amfani da wannan kudi ne domin ayi ayyuka.
Tsohon sarkin Kano, Mallam Muhammadu Sanusi II ya ziyarci sarkin Zazzau, Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli domin taya shi murnar nadinsa da mallaka masa sandar girma.
Kukan Sarkin na Zazzau ya zo ne a daidai lokacin da ya ke fadin; "ina godiya ga Allah da gwamnatin jihar Kaduna a kan wannan nadi da aka yi min a matsayin Sarki
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari