Yan fashi
'Yan bindiga a jihar Benue sun kashe wani dan sanda tare da kone ofishin 'yan sanda kurmus. Sun kuma kone wasu gidaje da dama da ba a tantance adadinsu ba.
Gwamnan jihar Neja ya bayyana asalin abinda 'yan bindiga ke yi na yaudarar gwamnati. Yace, suna tuban muzuru ne su karbi kudi su kara siyan muggan makamai.
'Yan bindiga sun kai hari unguwar ma'aikatan hukumar kula da jiragen sama sun yi awon gaba da mutum 11 da safiyar ranar Asabar. Rahotanni sun bayyana ba rauni.
Gwamnan jihar Zamfara ya bayyana cewa, za a ji matukar mamaki idan ya bayyana sunayen wadanda suke da hannu wajen daukar nauyin sace 'yan makaranta a jiharsa.
Rahotanni daga gidan gwamnatin jihar Zamfara na fada mana cewa, har yanzu ba a sako daliban makarantar sakandaren 'yan mata dake Jangebe a jihar ta Zamfara.
Wani tsohon darakta a DSS ya bayyana cewa bincike ya nuna da yawa daga cikin 'yan bindiga tsoffin 'yan boko Haram ne. Kuma ba daya suke da 'yan Neja Delta ba.
Kungiyar dattawan arewa sun shawarci iyayen yara da su hakura kada su cire yaransu a makarantu a yankin arewacin Najeriya. Gwamnoni kuwa su maganci rashintsaro.
Wata majiya ta bayyana cewa sakin wasu 'yan bindiga aka yi kafin su sako dalibai da malaman GSC Kagara dake jihar Neja. Gwamnati duk da haka ta karyata batun.
Gwamnan jihar Neja ya tabbatarwa manema labarai cewa, gwammnatinsa bata biya ko kobo ba a matsayin kudin fansa dan a saki dalibai da malamansu na GSC Kagara.
Yan fashi
Samu kari