Jihar Rivers
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya bayyana cewa idan yana da muradi da kudirin tsayawa takarar shugaban ƙasa, to babu wani wanda ya isa ya dakatar da shi.
Wani rahoto da PM News ta wallafa ya nuna cewa sojojin Nigeria sun kashe a kalla jami'an Eastern Security Network, ESN, a wani gari a Rivers yayin samamen hadin
Manyan jiga-jigan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) 11 a jihar Ribas sun sauya sheka zuwa jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a cikin mako daya.
Jami'an hukumar kwastam sun samu nasarar cafke haramtattun ƙwayoyin turamol katan 1,387 da ka so shigiwa dasu ta tashar jirgin ruwa dake Onne jihar Rivers.
Gwanan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya ƙara jaddada matsayar ƙungiyar gwamnonin kudu cewa babu gudu babu ja da baya kan ƙudirin su na hana kiwo a yankin kudanci.
Jami'an tsaron haɗin guiwa a jihar Rivers, sun sami nasarar hallaka 'yan bindiga huɗu, tare da wata ma'aikaciyar jinya, wacce suka ɗakko ta diba lafiyarsu.
Gwamnan Jihar Rivers Nyesom Wike, ya bada tallafin 20 miliyan ga kowanne ɗaya daga cikin iyalan jami'an yan sandan da aka kashe a harin yan bindiga a jihar.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya caccaki jam'iyya mai mulki ta APC, yace babu wani ɗan Najeriya kuma mai hankali da zai sake amincewa da jam'iyyar APC.
Sakamakon hauhawan rashin tsaro a jihohin su, Gwamnan jihar Anambra, Willie Obiano, da takwaran sa na jihar Ribas, Nyesom Wike, sun sanya dokar hana kulle.
Jihar Rivers
Samu kari