Rabiu Kwankwaso
Za ku ji cewa wani ‘Dan tafiyar Kwankwasiyya ya koma Jam’iyyar UPC. Adnan Mukhtar Adam Tudunwada wani Matashi ne mai shekaru 26 a Duniya da yake harin kujerar majalisar dokoki na Yankin Nasarawa a Jihar Kano a 2019.
Za ku ji cewa ‘Dan takarar Gwamnan Jihar Kano a Jam’iyyar PDP mai adawa yayi hira da Jaridar Daily Trust inda ya bayyana cewa yayi mamakin yadda aka tsaida sa takara kuma ba ya jin tsoron Gwamna Ganduje da Shugaba Buhari.
Legit.com ta ruwaito Kwankwaso ya bayyana haka ne cikin hira da yayi da wata gidan rediyo dake jahar Kano, inda ya bayyana cewa yana da labarin yunkurin sakin bidiyon, amma yayi iya bakin kokarinsa akan kada a sakesu domin wasu da
Mun ji Kwankwaso yace Jam’iyyar APC ta karbe duk abubuwan da su ke da shi amma ba ayi masu sakayya da komai ba bayan zaben 2019. Tsohon Gwamnan da yake magana game da siyasar 2019 yace wannan ya sa su ka koma PDP.
Mai Girma Sanata Kwankwaso Ya Kai Ziyara Gidan Marigayi Sheikh Isyaka Rabiu Domin Yiwa iyalansa Gaisuwa, ya ziyarci Iyalan Marigayi ‘Dan Masanin Kano da kuma Bashir Tofa da ma fadar Mai martaba Sarki Muhammadu Sanusi II.
Mun ji cewa Rabiu Kwankwaso ya shigo Kano domin ganin PDP ta sha kasa a 2019 inda Surukin sa zai yi takara da Ganduje. Kwankwaso yana cikin wadanda su ka nemi takarar Shugaban kasa a Jam’iyyar PDP amma ya sha kashi.
A jiya Jam’iyyar PRP ta canza ‘Dan takarar Gwamna a Jihar Kano inda Takai ya samu tikitin takarar Gwamna bayan ya doke Farfesa Hafiz Abubakar da kuma Sanata Isa Yahaya Zarewa da irin su Kabiru Muhammad Gwangwazo, da Aminu Nabegu.
Za ku ji cewa Abokin Takarar Atiku Abubakar a PDP ya gana da Kwankwaso inji wani babban Hadimin Sanatan. Yanzu haka dai ana ta cigaba da kulle-kullen tika Jam’iyyar APC da kasa a zaben 2019 a Jam’iyyar adawa ta PDP.
Malam Ibrahim Shekarau wanda ya taba yin Gwamna a Jihar Kano yayi hira da wata Jaridar inda yayi magana game da yadda zaben 2019 za ta kasance yace saboda a zauna lafiya a Jihar Kano ya fasa takara a PDP ya koma APC.
Rabiu Kwankwaso
Samu kari