Rikicin PDP
Jam’iyyar PDP ta sake samun matsala a jihar Edo bayan dan majalisar dokoki, Nicholas Asonsere ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulkin jihar.
Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo ya bayyana cewa duk da bai kai ga yanke shawara ba amma yana da kwarewa da cancantar zama shugaban kasa a Najeriya.
Yayin da ake tunkarar zaben shugaban kasa, rigima ta barke tsakanin ɗan Atiku Abubakar da ɗan gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, kan batun takarar shugaban ƙasa a 2027.
Shugaban gwamnonin PDP, Bala Mohammed ya bayyana cewa suna yiwa tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar, Atiku Abubakar fatan alheri da hadakar jam'iyyunsa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya dage cewa dole ne a hada kai don a karbe mulki daga Bola Tinubu a zaben shekarar 2027.
Jigon PDP kuma mamba a kwamitin amintattu (BoT), Bode George ya bayyana cewa ba zai yiwu a sake ba Atiku Abubakar takara ba a 2027 saboda ya saɓa doka.
Daruruwan 'yan jam'iyyar PDP sun sauya sheka zuwa LP a Abia, bisa jagorancin Hon. Ojo, wanda ya ce PDP ta mutu murus a jihar. LP ta ce yanzu ta kara samun karfi.
Jam'iyyar PDP a jihar Ondo ta ki amincewa da bukatar din yin murabus da sakatarem yada labaranta ya gabatar. Ta bayyana cewa ko.kadan ba za ta amince da hakan ba.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun fara nuna rashin gamsuwa da abubuwan da ke faruwa a matakin ƙasa, wasu buyar daga ciki na tunanin sauya sheka zuwa wata jam'iyyar.
Rikicin PDP
Samu kari