Rikicin PDP
Bikin sauya sheƙar yan siyasa na kara ɗaukar sabon salo a Najeriya, yayin da ɗan majalisar wakilai daga jihar Ribas, ya mika takardar komawa APC ranar Alhamis.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philips Shaibu, ya musanta rahoton dake yawo cewa ya samu matsala da uban gidansa, Mai girma Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki.
Rahotanni sun bayyana cewa mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu, ya kammala duk wasu shirye-shirye na ficewa daga jam'iyyar adawa ta PDP kowane lokaci.
Jam'iyyar adawa PDP ta sake rasa wasu kusoshinta a jihar Osun, inda gwamnan jihar, Oyetola, tare da shugabannin APC suka tarbi ɗaruruwan mambobin PDP zuwa APC.
Bayan taron da gwamnonin PDP suka gudanar ranar Laraba, Aminu Tambuwal, ya bayyana cewa sun shirya zasu lallasa jam'iyyar APC su ceto Najeriya daga hannun APC.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP ta ƙasa, Dakta Okwesilieze Nwodo, ya gargaɗi Goodluck Jonathan kada ya kuskura ya faɗa tarko ya sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Kotun ɗaukaka kara ta bayyana Valentine Ozigbo, a matsayin halastaccen ɗan takarar PDP a zaɓen gwamnan jihar Anambra dake tafe ranar 6 ga watan Nuwamba 2021.
Rikici ya ki ci ya ki cinyewa a babbar jam'iyyar hamayya ta PDP, inda shugaban PDP na kasa ya musanta rahoton da ake yaɗawa cewa ya hakura da mukaminsa a PDP.
Wata babbar kotun jihar Cross River a ranar Juma’a, 27 ga watan Agusta ta hana Prince Uche Secondus gabatar da kansa a matsayin shugaban jam’iyyar PDP na kasa.
Rikicin PDP
Samu kari