Rikicin PDP
Bayan gana wa da jam'iyyar PDP, Obasanjo ya bayyana cewa, Najeriya na iya tabarbarewa idan ba a kula ba. Ya kuma yaba wa Prince Uche Secondus na jam'iyyar PDP.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta canza ɗan takarar jam'iyyar APGA, sanan ta ki saka PDP a jerin sunayen waɗanda zasu fafata a zaɓen dake tafe 2021
Gwamnan jihar Bayelsa ya bayyana cewa, jam'iyyar PDP ta yafe wa duk wadanda suka sauya sheka suka guji jam'iyyar zuwa wata jam'iyyar a 'yan kwanakin nan a kasar
Wasu.matasa dake fafutukar ceto jam'iyyar PDP daga rushewa sun fito kan tituna a Abuja, inda suka fara zanga-zangar neman a tumɓuke shugaban PDP na yanzun.
Shugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na kasa, Uche Secondus ya bayyana cewa ba zai yi murabus ba. Ya kalubalanci masu kiran da su bayyana laifinsa.
Masu ruwa da tsaki na Peoples Democratic Party (PDP) a majalisar wakilai ya nemi shugaban jam'iyyar na kasa, Uche Secondus, da yayi murabus daga mukaminsa.
Wata kungiyar Arewa ta nemi shugaban jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) na kasa, Uche Secondus, da yayi murabus domin ceto jam’iyyar daga durkushewa.
Yayin da ake tsaka da rikici a cikin babbar jam'iyyar hamayya ta ƙasa PDP, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya bayyana mafitar da ya dace a bi.
Yayin da jam'iyyar PDP ke ta kame-kamen nemo hanyoyin warware matsalolinta, an hangi gwamnan Ribas, Nyesom Wike, ya antaya ɗakin taron mambobin BoT a Abuja.
Rikicin PDP
Samu kari