Jihar Oyo
Sai dai fa gwamnatin ta fayyace cewa ɗaliban da suke ajin karshe a kowane matakin karatu a firamare da sakandire su ne kadai za su koma makarantu a halin yanzu.
Abiola Ajimobi bai samu sauki ba har yanzu daga cutar Coronavirus. An sallami Mai dakin tsohon Gwamnan Oyo, shi yanzu COVID-19 ba ta sake shi ba bayan kwanaki.
Kwamitin yaki da cutar COVID-19 da gwamnatin jahar Oyo ta kafa ta sanar da samun wasu mutane su 30 dake aiki a wani kamfani a jahar sun kamu da cutar Covs19.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya ce mutum biyu da ke dauke da cutar korona a jihar ne suka yi layar zana. Ya kuma bayyana cewar akwai yuwuwar gida suka gudu.
An samu matafiya hudu daga cikin 11 da yan sandan jihar Oyo suka kama a hanyarsu ta zuwa Akure daga jihar Sokoto a karshen mako dauke da cutar coronavirus.
A yanzu dai kam ba sabon labari ne yadda annobar Coronavirus ta bulla a Najeriya, da kuma yadda take cigaba da ruruwa a tsakanin jahohin kasar tana yi ma jama’a
Gwamnan jahar Oyo, Seyi Makinde ya sanar da samun mutuwar mutum na farko sakamakon annobar Coronavirus da ta kama shi a jahar, a ranar Laraba, 22 ga watan Afril
NCDC da WHO sun yabawa kokarin Gwamna Dapo Abiodun wajen yaki da cutar COVID-19 a jiharsa. Dr Chike Ihekweazu ya yi kira ga Gwamnoni su yi koyi da Gwamnan Ogun.
A Oyo, Gwamnati ta zaftare 30% na kudin ‘Yan majalisar dokoki saboda annobar COVID-19. Gwamna Seyi Makinde ya shawo kan ‘Yan Majalisa sun rage kaso a albashinsu
Jihar Oyo
Samu kari