Jihar Oyo
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da iska mai karfi a fadin kasar nan, tare da gargadin cewa akwai yiwuwar ambaliyar ruwa a Legas, Ogun, da Oyo.
Rundunar yan sandan jihar Oyo ta damke wani malami da ake zargin yana dauke da naman mutum a jihar Oyo, an fara gudanarda bincike don gano gaskiya.
Sarkin kasar Saki da ke jihar Oyo, Oba Khalid Oyeniyi ya bayyana cewa ya dajatar da masu sarauta biyu ne saboda rashin da'a da hakar ma'adanai da bisa ka'ida ba.
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi, ya ziyarci tsohon shugaban kasa Obasanjo da Olubadan na Ibadan, inda ya buƙaci ‘yan Najeriya da su zauna cikin haɗin kai.
Yayin da ake shirin nada sabon Sarkin Ibadan a jihar Oyo, kungiyar MURIC ta yi Allah wadai kan saka Juma'a ta karshen watan Satumba a matsayin ranar da za a yi bikin
Tsohon minista a gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, Adebayo Shittu ya fito fili ya bayyana kwadayinsa na neman takarar gwamnan jihar Oyo a karkashin jam'iyyar APC.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa Najeriya ta yi rashin wasu yan majalisa da suka bar duniya bayan rantsar da su, daga cikinsu akwai mata har guda biyu.
Fitaccen ɗan barkwanci na Najeriya, Sanku, ya rasu a haɗarin mota a Ibadan, abin da ya girgiza masana’antar barkwanci da masoyansa a kafafen sada zumunta.
Jigon PDP a Oyo, Babalola ya ce Gwamna Seyi Makinde na jihar Oyo yana da duk abin da ake bukata na zama shugaban kasa da ceto Najeriya daga kakanikayi.
Jihar Oyo
Samu kari