Jihar Oyo
Koda dai an kammala zaben kasa kuma akwai sauran lokaci sosai kafin a sake wani zabe na gaba, har yanzu lamuran siyasa na daga cikin manyan batutuwan da ake tattaunawa yayinda yan siyasa ke bin hanyoyin kafa kansu.
Yanzu nan mu ka ji cewa wani kamfanin lantarki IBEDC ya na ci da wuta a Jihar Oyo. Za mu kawo maku labarin yadda ake ciki idan rahoto ya zo mana.
Wata babbar kotun jihar Oyo ta wanke tsohon bulaliyar majalisar jihar, Olafisoye Akinmoyede, wanda ya wakilci mazabar Lagelu a majalisar jihar karo ta takwas a kan laifin kisan wani dan majalisar tarayya mai suna Temitope Olatoye
Wani dan kasuwa mazaunin Ibadan mai suna Malam Muritala Salawudeen ya roki kotu da ta tsinke igiyar auren shi da matar shi mai suna Adeola saboda cin amanar shi da kuma barazana ga rayuwar shi da ta ke yi, kamar yadda jaridar The
Rotimi Amaechi ya ce ba za su iya karasa aikin dogon Legas kafin Afrilu ba. Gwamnati ta ce ba za ta iya kammala aikin dogon Legas zuwa Ibadan ba.
A ranar Laraba ne tsohon Shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya shiga ganawar sirri da Seyi Makinde, gwamnan jihar Oyo, a Abeukuta. Taron wanda aka yi shi a gidan Olusegun Obasanjo dake dakin karatu na fadar shugaban kasa, ya dau sa'o
Wannan lokacin na daya daga cikin lokutan jarabawa da tsohon gwamnan jihar Oyo, Dr. Victor Olunloyo yake fuskanta. An gano cewa tsohon gwamnan jihar Oyo din na kwance a gidansa dake Ibadan inda yake fama da shanyewar barin jiki. K
Mun ji cewa PDP ta na zargin fadar Shugaban kasa da yunkurin sauke Gwamnan Oyo ta ce ana kutun-kutun na sauke Seyi Makinde daga mulki duk da cewa ya doke APC gaba da-baya a zaben gwamnan jihar Oyo.
Gwamnan PDP ya karbe sarautar da aka yi wa Sarakuna 21. Hakan na nufin an ruguza rawanin Sarakunan da aka kafa a 2017 wanda ya hada fada tsakanin Mai martaba Olubadan na kasar Ibadan, Saliu Adetunji da ‘yan majalisarsa.
Jihar Oyo
Samu kari