Omoyele Sowore
Mun fahimci cewa kalaman Yele Sowore su na neman jawo masa matsala da IGP. IG Mohammed Adamu ya ce ya ba Sowore kwana 7 ya fito ya janye zargin da ya yi masa.
Wakilan shugaban kasa Muhammadu Buhari da suka samu jagorancin Isma'ila Isa Funtua sun yi kokarin yi wa Omoyele Sowore magana a lokacin da SSS suka tsaresa.
A wani rubutu da ya wallafa a shafinsa na Facebook jiya da dare, Sowore ya bayyana cewa wannan kokarin kama shi da gwamnatin tarayyar take yi yana da nasaba...
Mun ji cewa ataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ovie Omo-Agege, ya bayyana cewa adadin wadanda ke cikin talauci a Najeriya sun kai rabin ‘Yan kasar.
Mai Shari'a Ojukwu ta babban kotun tarayya da ke Abuja ta umarci gwamnatin Najeriya da ta niya Omoyele Sowore da Olawale Bakare dubu dari bibbiyu, kamar yadda jaridar Sahara Reporters ta ruwaito. Dukkansu biyun dai suna gurfane ne
Sananne kuma mashahurin marubuci, Wole Soyinka da kuma Sanata Shehu Sani sun isa babbar kotun tarayya da ke Abuja don kallon shari'ar Omoyele Sowore, makirkirin juyin juya-hali. Soyinka ya isa kotun ne da karfe 8:50 na safiyar yau
Zaman zugum ya sa Sowore ya nemi zama Malamin Makarantar Gwamnati. An ga ruguntsumi yayin da Sowore ya tafi wannan Makaranta ya koyar da ‘Dalibai.
Majalisa ta ce ba za ta binciki wani babban abun da ya faru lokacin Saraki ba. Sanata Akwashiki ya ce a Majalisa, babu ruwansu da duk abin da aka yi a 2018.
Legit.ng Hausa ta tattaro maku abubuwan da za su faru a Najeriya a bana daga zabukan Gwamnonin Edo da Ondo, da shirin 2023, karin haraji da dai sauransu.
Omoyele Sowore
Samu kari