Nyesom Wike
Gwamnan jihar Ribas, Nyesome Wike ya bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya yi amfani da matsayinsa ba babban kwamandan tsaro wajen kare al'umman kasar.
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Ribas ya ce matsayar takwaransa Gwamna Hope Uzodinma na cewa kisan siyasa ne yana nuna kamar ya san wadanda suka kashe Ahmed Gulak.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya bayyana cewa idan yana da muradi da kudirin tsayawa takarar shugaban ƙasa, to babu wani wanda ya isa ya dakatar da shi.
Gwamnan jihar Ribas ya yi barazanar zane tsohon gwamnan jihar Neja bisa wasu dalilai na siyasa da ta shiga tsakani. Gwamnan ya ce lallai zai bulale Babangida.
Gwamnan jihar Ribas, Nyewsom Wike ya bayyana cewa babbar jam'iyyar adawar kasar ta People’s Democratic Party (PDP) za ta sha wuya idan har ya fice daga cikinta.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesome Wike ya zargi tsohon gwamnan jihar Niger, Babangida Aliyu da zaman ɗan leƙen asiri da matsala ga jam'iyyar Peoples Democratic Part
Gwanan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya ƙara jaddada matsayar ƙungiyar gwamnonin kudu cewa babu gudu babu ja da baya kan ƙudirin su na hana kiwo a yankin kudanci.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike, ya caccaki jam'iyya mai mulki ta APC, yace babu wani ɗan Najeriya kuma mai hankali da zai sake amincewa da jam'iyyar APC.
Gwamna Nyesom Wike, na jihar Ribas, ya bayyana cewa ya fice daga gidan gwamnati a shirye-shiryensa na barin ofis idan wa’adin mulkinsa ya kare a shekarar 2023.
Nyesom Wike
Samu kari