Nyesom Wike
Za ku ji wanene Nyesom Ezenwo Wike wanda ya zama gwamnan Jihar Ribas na 6 a tarihi ya dare kan mulki ne yana da shekaru 47 da haihuwa a Duniya. Ya kuma yi karatu ne a Jami’ar Rivers State University of Science and Technology.
Wanda ya shigar da karar ya yi ikirarin cewar ya san gwamna Wike tun shekarar 1991 a lokacin da suka karatu lauya a jami'ar Jihar Rivers na Kimiyya da Fasaha (RSUST) inda ya ce a wannan lokacin gwamnan ya sha bayyana cewar an haif
Za ku ji cew wani Gwamna mai karfi a PDP ya sha alwashin bada goyon baya wajen tika Buhari da kasa. Atiku dai ya kara samun goyon baya a Jam’iyyar adawar yayin da ake shirin zaben 2019 a farkon shekara mai zuwa.
Mun samu labari cewa tsohon Shugaban kasa Obasanjo na so a tsaida Kwankwaso takarar Shugaban kasa a 2019. Shi kuma Gwamna Wike ya fi karkata ga wani tsohon Shugaban Majalisa watau Aminu Waziri Tambuwal na Jihar Sokoto.
Gwamnan jihar Ribas, Mista Nyesom Wike, yayi ikirarin cewa tsohon gwamnan jihar kuma ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi yana tattare da cuta ta zaucewar hankali. Wike ya bayyana cewa tabuwar hankalin da Amaechi ke fama da
Wannan shine labarin wasu yan siyasan Najeriya da aiki yayi mu su yawa, ga kuma yawan shekaru ke sa su barci a duk loackin da suka halarci taro ba tare da sanni
Wike ya dakatad da kwamishanoni 4,shugaban ma’aikata,da kuma mai bashi shawara akan filaye.Ma’aikatan bazasu iya aiki ban a tsawon watanni 3
Ana tuhumar rotimi Amaechi da wawure kudin mutanen jihar Ribas .Kwamishanan yada labarai yace amaechi ya amsa bashi domin amfanin kansa
Nyesom Wike
Samu kari