Nyesom Wike

Abubuwa 6 da ya kamata ka sani game da Gwamna Wike
Abubuwa 6 da ya kamata ka sani game da Gwamna Wike
Labarai
daga  Muhammad Malumfashi

Za ku ji wanene Nyesom Ezenwo Wike wanda ya zama gwamnan Jihar Ribas na 6 a tarihi ya dare kan mulki ne yana da shekaru 47 da haihuwa a Duniya. Ya kuma yi karatu ne a Jami’ar Rivers State University of Science and Technology.

Karyar rage shekaru: Gwamna PDP ya shiga tsaka mai wuya
Breaking
Karyar rage shekaru: Gwamna PDP ya shiga tsaka mai wuya
Siyasa
daga  Aminu Ibrahim

Wanda ya shigar da karar ya yi ikirarin cewar ya san gwamna Wike tun shekarar 1991 a lokacin da suka karatu lauya a jami'ar Jihar Rivers na Kimiyya da Fasaha (RSUST) inda ya ce a wannan lokacin gwamnan ya sha bayyana cewar an haif

Baba shakka cuta ta zautuwa ke damun Amaechi- Inji Wike
Baba shakka cuta ta zautuwa ke damun Amaechi- Inji Wike
Siyasa
daga  Mudathir Ishaq

Gwamnan jihar Ribas, Mista Nyesom Wike, yayi ikirarin cewa tsohon gwamnan jihar kuma ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi yana tattare da cuta ta zaucewar hankali. Wike ya bayyana cewa tabuwar hankalin da Amaechi ke fama da