Jami'o'in Najeriya

Buhari ya gargadi Malaman Jami'a
Buhari ya gargadi Malaman Jami'a
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gargadi dukkanin makarantun jami'a na kasar nan da su guji duk wani nau'i na cin hanci da rashawa, tada zaune tsaye da kuma lalata da dalibai wanda har kullum ke zubar da mutuncin harkar ilimi a..