Majalisar dattawan Najeriya
A jiya ne mu ka ji Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dauki matakin kawo karshen rikice-rikicen da ake yi a APC. Buhari ya koka game da rigimar da ake samu.
Jam'iyya ta fahimci cewa akwai bukatar samun hadin kai da fahimtar juna a tsakanin mambobinta da ke rike da mukamai daban-daban a cikin gwamnati, akwai bukatar
Majalisa Tarayya za ta soke aikin titin Abuja zuwa Kaduna. ‘Yan Majalisa sun ce idan ba a karkare titin Abuja-Kaduna zuwa shekara mai zuwa ba, za a soke aikin.
Wani ‘Dan Majalisar PDP ya sha alwashin kai Festus Keyamo da shugaban kasa kotu. Hon. K. Chinda ya ce har N20, 000 da za a biya Ma’aikata 774000 haramun ne.
Babban alkalin babbar kotun birnin tarayya (FCT), Ishaq Bello ya bayyana cewa a koda yaushe ya kan ji kunya inda ya ga wasu yan majalisa suna bacci a zaurensu.
Batagarin matasa dauke da makamai sun kai wa tawagar gwamnan hari ta hanyar fakewa da zanga-zangar neman biyansu albashi a matsayin ma'aikatan hukumar jihar Imo
Kwamishinan ‘yan sanda na jihar Imo, Isaac Akinmoyede, ya ce wadanda su ka yi yunkurin kai wa Gwamnan Jihar Imo hari sun shiga hannun Jami’ai, yanzu su na CID.
Majalisa ta ce wasu makudan Tiriliyoyi sun yi dabo daga asusun rarar man Najeriya. Kudin da majalisar ta ke ganin sun bi ruwa sun kai N4,185, 000, 000, 000.
Wata Kungiyar Matasan Najeriya watau Coalition of Ethnic Nationality Youth Leaders of Nigeria ta ba wani Gwamnan APC kyautar gwarzon Gwamna ‘dan kishin kasa.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari