Majalisar dattawan Najeriya
Mun ji labari cewa an gano wani boyayyen yarjejeniya da Gwamnatin tarayya ta jefa Najeriya da kasar Sin. ‘Yan Majalisan kasar sun binciko maganar damkawa Sinawa
Sanatoci sun aikawa Fashola, Ahmed da AGF takarda, su kuma ‘Yan Majalisa sun gayyaci Amaechi, Pantami da wasu domin amsa tambayoyi a kan kudi da za a aro a Sin.
Majalisar Dattawa ta ce Ministan N/Delta na kokarin ci mata mutunci. Shi ma Sanata Peter Nwoboshi ya ce karya Akpabio ya yi masa na cewa ya yi kwangiloli 53.
Sanata Michael Opeyemi Bamidele, mai wakiltan Ekiti ta tsakiya a majalisa, ya ce tsaron kasar ne ya sa takwarorinsa basa so a bayyana albashinsu da alawus.
Jiya ne Ministan Neja-Delta ya fito da jerin ‘Yan Majalisan da aka rabawa kwangiloli. Ministan Buhari ya maidawa Majalisa martanin barazanar da aka yi masa.
Bayan majalisar dokokin tarayya ta nemi a kwace shirin daukar ma’aikata 774,000 daga hannun Festus Keyamo, ma’aikatar kwadago tace dole shine zai yi jagoranci.
‘Yan Majalisar kasa za su binciki wasu kudi da CBN ta bada bashi da ake yi. Majalisar Wakilai za ta binciki sashen kudi na CBN ne a game da bashin COVID-19.
Mun sam labarin adadin sabon bashin da Gwamnatin shugaba Buhari za ta ci a 2021. Da alamu gwamnatin Tarayyar ta na sa ran cin bashin N4.3tr a shekarar badi.
Majalisar dattawa karkashin jagorancin Ahmad Ibrahim Lawan ta tabbatar da jakadu 39 da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aike sunayensu zauren domin nada su.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari