Majalisar dattawan Najeriya
Shugaban ‘Yan Sanda ya gurfanar da Ikedi Ohakim a gaban kotu. Ana tuhumar Ohakim da laifin sata da karya da sunan Ministan ayyuka da gidaje, Raji Fashola SAN.
Muhammadu Buhari ya ce ‘Yan Majalisa su yi hakuri da dokokin da ya ke kai masu. Ana wannan zama ne domin karfafa dankon zumunci tsakanin Buhari da Majalisa.
Gwamnan Delta Ifeanyi Okowa ya yabawa Shugaba Muhammadu Buhari. Ya ce mutanen Jihar Delta sun ji dadin abin da Buhari ya yi masu na gina titin jirgin kasa.
Majalisa za ta sa kafar wando-daya da MDAs masu kin yin ayyukan da ke cikin kasafin kudinsu. Rt. Hon. Femi Gbajabiamila ya ce yin hakan babban laifi ne a kasa.
Wanda Buhari ya zaba ta zama Shugabar PENCOM ta gaza samun cikakkiyar karbuwa a Majalisar tarayya. Wasu a Majalisar sun yi kememe, sun hau kujerar na-ki a kanta
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Lawan ya ce masu zargin gwamnatin Buhari da rashawa 'yan adawa ne. Yayi maganar ne a taro na 2 da aka yi kan yaki da rashawa.
Bayan hutun shekara da ta tafi na tsawon fiye da watanni biyu, Majalisar dattawan Najeriya ta dawo zama a yau Talata, za ta tattauna muhimman batutuwa da dama.
Rochas Okorocha, tsohon gwamnan jihar Imo kuma sanata mai ci a yanzu, ya nuna aniyarsa na son neman takarar kujerar shugaban kasa a zaben shugaban kasa na 2023.
Za mu iya cewa babu jam'iyyar APC a yankin kudu maso gabas. Da kyar da kuma 'yan dabaru mu ka samu jiha daya kacal, hakan ba abin alfahari bane," a cewar Rochas
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari