Majalisar dattawan Najeriya
Tsohon gwamnan jihar Imo, Rochas Okorocha, ya shiga hannun hukumar yaki da rashawa da hana yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa, jaridar Premium Times ta ce.
Rochas Okorocha, tsohon gwamnan jihar Imo ya ce zanga-zangar EndSARS ta zalincin 'yan sanda, Boko Haram da sauran matsalolin tsaro sun faru ne sakamakon fatara.
Sanata Ahmad Lawan ya zargi wasu fitattun Najeriya da ingiza jama'a zuwa ga da'awar wargajewar kasa da a hangen talakawan Najeriya basu amince dashi ba ko kadan
Sanata Ahmad Lawan ya yi watsi da rahoton da aka alakanta da shi na cewa yana goyon bayan tsawaita wa'adin mulkin shugaban kasa Muhammadu Buhari har bayan 2023.
Tsohon Sanata, Dino Melaye ya roki Shugaba Muhammadu Buhari ya mika mulki ga Mataimakinsa, Yemi Osinbajo yayin da yake shrin tafiya zuwa Landan don duba lafiya.
An samu wata ƴar hayaniya a cikin jirgin sama na tashar jirgin Sam Mbakwe dake Owerri a ranar Lahadi tsakanin tsohon basarake, Eze Cletus Ilomuanya da Okorocha.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya ya yi fatali da batun tsige shugaba Muhammadu Buhari daga karagar mulki da majalisar wakilatai ta gabatar a kwanakin nan.
Wani sanata a majalisar dattawan Najeriya ya bayyana yadda aka siyasantar da lamarin makiyaya a Najeriya. Ya fahimci ana fakewa da lamarin ne don a raba arewa.
Rigima ta barke a majalisar dattijai bayan shugaban majalisar marasa rinjaye ya gabatar da wani kudiri da zai bada damar kirkirar hukumar kula da jami'an tsaro.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari