Majalisar dattawan Najeriya
Shugaba Muhammadu Buhari ya sake tura bukatar karbo bashin kasashen waje na makudan kudade. Tuni majalisar dattawa ta fara zama kan batun na bashi a yau Talata.
Tsohon gwamnan jihar Imo Kuma sanata daga jihar, Sanata Rochas Okorocha, ya bayyana cewa zamansa gwamna a Imo na shekara takwas (8) ƙara Talautad da shi yayi.
Hukumar majalisar tarayyar kasar nan ja kunnen 'yan majalisa, ma'aikata, hadimansu da auran masu ruwa da tsaki da su ankare da kalubalen tsaron da ake fuskanta.
Dino Melaye, tsohon sanatan da ya taba wakiltar Kogi ta yamma, yace shugaban kasa Muhammadu koyaushe baya nan kuma bashi da lokaci. Jaridar TheCable ta ruwaito.
Sanata mai wakiltar Osun ta gabas, Francis Fadahunsi, yayi kira ga majalisar dattawa da ta dauka mummunan mataki domin kawo karshen kalubalen tsaro da ya dame.
Sanar da 'yan majalisa da aka yi cewa akwai yuwuwr mayakan Boko Haram su kai farmaki majalisar dattawa da sauran wurare masu muhimmanci a Abuja ya firgita su.
A ranar Talata ne majalisar dattawa ta sauya ranar ganawa da hafsoshin tsaron kasar nan, darakta janar na hukumar binciken sirri da kuma sifeta janar yan sanda.
Majalisar Dattawan Najeriya ta nemi ganawa da shugaba Muhammadu Buhari domin a yi wa lamarin tsaro kai a fadin kasar. Dattawan sun koka kan yadda tsaro ya baci.
Gwamna Nyesom Wike, na jihar Ribas, ya bayyana cewa ya fice daga gidan gwamnati a shirye-shiryensa na barin ofis idan wa’adin mulkinsa ya kare a shekarar 2023.
Majalisar dattawan Najeriya
Samu kari