Hukumar NDLEA
Buba Marwa, shugaban NDLEA ya yi kira ga yiwa 'yan takarar neman kujerun gwamnati da daibai a manyan makarantu da a yi musu gwajin shan miyagun kwayoyi kowa.
Hukumar yaki da safarar miyagun kwayoyi ta kasa ta cafke gagarumin mai safarar miyagun kwayoyi da sunki uku na hodar ibilin a filin sauka da tashin jirage sama.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta kama wani mutumi dauke da kawunan mutane biyu a cikin kwali a Akure, babbar birnin jihar Ondo.
"Waɗannan mutane da ake zargi mun kama su ne a layin Nelson Mandela a Calabar da kuma Ekpenyong Ekpo na ƙaramar hukumar Akpabuyo ta Cross River da ke ɗauke da
Shugaban hukumar yaki da fatauci da ta'amulli da miyagun kwayoyi, NDLEA, Brig. Janar Mohammed Buba Marwa (mai murabus) a ranar Alhamis, ya yi gargadi kan karuwa
Hukumar NDLEA ta samu nasarar cafke wasu bata gari da ke nomar tabar wiwi a jihar Benue. Tuni ta afka dakin ajiyar tabar wiwi din tare da kame wata mota a Awka.
Hukumar NDLEA ta samu nasarar bankado wani kauye da ake tafka aika-aikar noman tabar wiwi. Rundunar tuni suka kame masu wajen da kuma tattara dukkan tabar.
NDLEA ta sake kame wasu mutane 2 da ake zargin 'yan kasuwan hodar iblis ne dauke da hodar iblis da haura kilogram 3. NDLEA na ci gaba bincikan mutanen biyu.
Matar ta shiga hannu ne ranar 27 ga watan Janairu a filin tashi da saukar jiragen sama na Murtala Muhammed (MMIA) da ke jihar Legas bayan dawowar ta daga kasar
Hukumar NDLEA
Samu kari