Nasir Ahmad El-Rufai
Jiya ne Bala Bantex yace El-Rufai da Shugaba Buhari za su zarce babu tantama a 2019. Mataimakin na Gwamna El-Rufa’i ya fadawa jama’an Garin Zonkwa cewa lokacin kurum su ke jira su ji hukumar INEC ta sanar da hakan.
Buhari ya ba Dangote wan muhimmin aiki a cikin Jihar Kaduna. Mai kudin na Afrika Dangote zai gina wata hanya ne a jihar. Hamshakin ‘dan kasuwar. Dangote zai yi wannan domin Gwamnati tayi masa lamunin haraji inji El-Rufai.
Idan ku na bibiyar siyasa, za ku san akwai wasu Gwamnonin Jihohin da ba tare da su za ayi zaben 2019 ba. Wadannan jihohi sun hada da irin su Kogi, da Bayelsa. Sauran jihohin kuma dai sun hada da Anambra da irin su Ondo dsr.
Guda daga cikin yan gaban goshin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, gwamnan jahar Kaduna ya kai ma shugaban ziyara a gidansa dake fadar gwamnatin Najeriya inda suka tattauna muhimman batutuwa.
Da alama dai za a fafata wajen neman Gwamnan Jihar Kaduna a zaben 2019. Jam’iyyun sun hada da APC, da Peoples Democratic Party (PDP); the Social Democratic Party (SDP); da kuma Jam'iyyar Peoples Redemption Party (PRP).
Da ranar yau, Lahadi, ne aka yi jana'izar marigayi Sanata Ahmad Mukhtar Aruwa a garin Kaduna. Jana'izar ta samu halartar manyan arewa da suka hada da masu tsofi da Shugabanni masu ci, 'yan siyasa, 'yan kasuwa, malaman addini da ja
El-Rufai ya bayyana irin muhimmin kokarin sa na gyara ilmi a Kaduna.Mai Girma Gwamna Nasir El-Rufa’i ya bayyana cewa yana kashe kusan Naira Biliyan 3 a duk shekara wajen biyan kudin ‘Yan makaranta a fadin Jihar.
Gwamnatin jihar Kaduna, karkashin jagorancin Malam Nasir El-Rufa'i, ta sayo na'urar bayar da wutar lantarki, ma su girman 500KVA da 300KVA, guda 50 domin rabawa ga garuruwa da unguwanni 50 da ke fadin jihar. Ma'aikatar raya karka
Fitaccen malamin addinin islama dake jahar Kaduna, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya bayyana cewa jahar Kaduna ba ta kai matsayin da za ayi gwamna Musulmi, mataimakin gwamna na Musulmi ba idan aka duba al’adun jama’an jahar.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari