Nasir Ahmad El-Rufai
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa , lokacin bude kasuwanni da wuraren bauta a jiharsa bai zo ba don kuwa ba FG ba ce ta saka.
Yin hakan na daga cikin kokarin gwamnatin jihar na kara matsin lamba wajen neman wadanda su ka kamu da cutar korona, a cewar kwamishinar lafiya, Dakta Amina Moh
A jiya tsohon gwamnan jihar Imo ya soki gwamnonin arewa kan hana almajirci. Sanata Rochas Okorocha ya fito ya goyi bayan a kyale Almajirai a Arewacin Najeriya.
Rigima ya kaure yayin da Yan Sanda su ka ci wani Jami’in Soja tara. Wasu Jami’an ‘Yan Sanda da Sojoji sun gwabza da juna a Garin Zariya bayan an mari ‘danuwansu
Shugaba Muhammadu Buhari ya sha alwashin rage ikon Gwamnoni, karfafa ‘Yan Majalisa da Alkalan Jihohi a Najeriya. Fadar Shugaban kasa za ta gwabza da Jihohi.
Yanzu akwai mutane fiye da 70 da ke jinyar Coronavirus a Kaduna amma mun ji cewa Jaririn da ya ke fama da Coronavirus a jihar ya warke bayan makonni a asibiti.
Da alamu gwamnoni ba su yi na’am da ‘yancin da shugaba kasa ya Majalisa da shari’a ba. Jihohin kasar sun hada-kai, su na neman juyawa Buhari baya a kan batun.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya yi kira da dakarun sojin Najeriya da su tsananta yakar 'yan bindiga a jihar. A cikin makonnin da suka gabata, soji
Hadiza Isma El-Rufai, matar gwamnan jihar Kaduna, ta ce bata cikin tafiyar gwamnatin mijinta, lamarin da ya matukar bai wa jama'a da dama matukar mamaki sosai.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari