Nadin Sarauta
Junaid Mohammed ya na ganin akwai tafka da warwara a sha’anin Muhammadu Sanusi. Fitaccen Dattijon Arewan ya goyi bayan tunbuke Sanusi II da aka yi kwanan nan.
Malam Muhammadu Sanusi II ya ce Ubangiji ya rubuta cewa ba zan kara kwana guda bayan 9 ga Maris ba. A cewarsa hawa doki ne kawai abin da na rasa bayan tsige sa.
Mai martaba Sarkin Bichi Nasiru Ado Bayero ya gabatar da Hudubar sallar juma'a yau. Daga bisani kuma ya karbi gaisuwa daga dubban masoya a fadarsa a Bichi.
Mun gano ainihin lokacin da Gwamna Abdullahi Ganduje ya fara harin tunbuke MUhammadu Sanusi II daga mulki da ya Buhari ya hana Ganduje tsige Sarkin tun a 2017.
Wasu manyan Gwamnatin APC ta shugaban kasa Buhari da wasu da ake jin maganarsu a yau tare da Tunde Bakare sun yi zama da Malam Muhammadu Sanusi II jiya a Legas.
A jiya aka ga ‘Dan Isan Zazzau tare da ‘Dan Majen Zazzau sun zo domin jaddada mubaya’ah ga Aminu Bayero. A Ranar Juma’a kuma Mai martaba sarki ya karbar gaisuwa
A cewar majiyar, an samu daidaituwar al'amura sakamakon shiga lamarin da kwamitin gwamnonin ya yi, amma daga bisani sai al'amura suka kara dagulewa a kan batun
Maganar gaskiya shine zan iya koma wa kan kujerata idan hakan nake so. Basu bi ka'ida k nuna kwarewae aiki ba wajen cire ni. Ina shigar da kara kotu za ta mayar
Ahmed Joda ya aikawa tsohon Sarkin Kano Sanusi II doguwar budaddiyar wasika a Daily Trust, Hakan na zuwa ne bayan an tsigesa daga mulkin Birnin Kano a makon nan
Nadin Sarauta
Samu kari