Mata Da Miji
A lokacin da mafi yawancin iyaye suke ta faman Allah-Allah wurin ganin su tura 'ya'yan su mata dakin mazajensu domin gujewa yaran fadawa sharrin zamani wurin lalacewar tarbiyya, sai kwatsam wata budurwa mai amfani da shafin...
Bayan wani bincike da masana suka yi a Najeriya domin gano dalilan da suka sanya aure ke yiwa samari wahala a kasar, binciken ya nuna cewa yawancin samarin wannan lokacin sun fi kaunar su zauna a matsayin gwauraye da suje suyi...
Jiya Alhamis ne wata kotu a Igando da ke jihar Legas, ta raba wasu ma'aurata wadanda suka kwashe shekaru 41 suna tare, ma'auratan masu suna Mrs Mabel Alli da mijinta Fasto Richard. Alkalin kotun, Mista Adeniyi Koledoye, ya...
Wani mutumi musulmi ya yi magana game da auren wuri da ake yiwa yara kanana a arewacin Najeriya, sannan ya roki shugabanni da Malaman addinin Musulunci da su sanya baki akan matsalar...
Sarkin Swaziland Mai Martaba Mswati III, ya bayyana cewa daga watan Yuni 2019 maza zasu fara auren mata sama da daya a kasar ko kuma su tafi gidan yari idan suka bijirewa umarnin sa. Sarkin, wanda ya ke da mata 15 da 'ya'ya...
Majiyar Legit.ng ta ruwaito matar mai suna Eniobong Isonguyo ta hada baki ne da Faston cocin da suke zuwa tare da mijinta, mai suna Udoka Ukachukwu, inda take bashi dama yana saduwa da ita, har ta kai ga ya dirka mata ciki.
Wani mutumi ya yiwa matarsa saki uku, kwana daya da yin aurensu, bayan ya gano cikon da take yi a bayanta a lokacin da yaje kwanciya da ita. Mutumin ya ce bayan matar tasa yana daya daga cikin abinda ya ja hankalinsa ya aureta...
Wani abu da wasu suka misalta shi da baiwa da kuma abun al'ajabi ya faru da wata mata a Najeriya, inda ta haihu a dai dai lokacin da ake daura mata aure ita da masoyinta. Lamarin ya kawo cece-kuce a shafukan sada zumunta na...
Zango ya angonce da wata mai suna Safiya Umar Chalawa, wacce aka fi kira da Suffy, a ranar juma'a, 26 ga watan Afrilu, da misalin karfe 2:30 na rana. An daura auren ne a masallacin fadar sarkin Gwandu da ke garin Gwandu, a jihar
Mata Da Miji
Samu kari