Masu Garkuwa Da Mutane
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da wata ‘yar kasuwa, Christiana Bernard a kusa da babban gidan talabijin din jihar Ribas na NTA da ke Port Harcourt. The Punch ta t
Tsagerun 'yan bindiga sun yi garkuwa da mutum biyu tare da sace 1 a harin da suka kefen Gidan-Kwano, gefen jami'ar FUT da ke garin Minna, babbar birnin Neja.
Masu garkuwa da mutane sun saki Bashir Gide, Maigarin Banye a karamar hukumar Charanci da ke jihar Katsina da kuma wani dalibi bayan kwanaki 26 da sace su.
Dalibai karkashin gammayar kungiyoyin arewa, CNG, sun yi barazanar dakatar da harkoki a Zaria biyo bayan sace wasu ma'aikatan kanananan hukumomi su 13 da yan bi
Wasu yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun kashe wani kyaftin din rundunar soji mai ritaya, Godfrey Zwallmark bayan sun sace shi a jihar Ribas.
Wasu masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara, sun sake yin awon gaba da wani attajirin dan kasuwa, Aminu Jangeme, shekara daya bayan ya tsere daga hannunsu.
Maciji ya sari daya daga cikin ƴaƴan babban limamin masallacin Yangoji da ke karamar hukumar Kwali a Abuja, Aliyu Abubakar Usman mai shekaru 22 yayin da ya tser
Gwamnatin jihar Neja ta bayyana cewa ta rusa wani gida mai dakuna hudu mallakar wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne a garin Minna, babbar birnin jihar.
Rundunar hadin guiwa ta jami'an tsaro a jihar Ekiti ta halaka wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne yayin da ya je karbar kudin fansa a dajin da ke Ekiti.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari