Masu Garkuwa Da Mutane

'Yan bindiga sun sace ‘yar shekara 14 a Katsina
'Yan bindiga sun sace ‘yar shekara 14 a Katsina
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Wasu 'yan bindigan da ba a sani ba sun sace wata yarinya mai shekaru 14 a yankin karamar hukumar Kankia da ke jihar Katsina. Mahaifin yarinyan ya ce 'yan bindigar sun kai hari a gidansa a misali karfe 1:30 na safiyar ranar Alhamis

Gwamna Ishaku ya saka dokar ta baci a Taraba
Gwamna Ishaku ya saka dokar ta baci a Taraba
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Kisan gillar da aka yi wa wani dan majalisa mai wakiltar Takum a majalisar dokokin jihar Taraba, Yusha'i Ibi, yana neman haifar da tashin hankali a jihar,sakamakon hakan ya sa gwamna Darius Ishaku ya sanya dokar hana fita a garin.