Masu Garkuwa Da Mutane

Kuma dai: Rayuka 34 sun halaka a jihar Zamfara
Kuma dai: Rayuka 34 sun halaka a jihar Zamfara
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

A yayin sabunta ta'addanci, wani harin 'yan fashin daji da ya auku a kwana kwanan nan ya salwantar da rayukan kimanin mutane 34 cikin kauyukan Tudun Kafau da kuma Gidan Wawa dake karkashin karamar hukumar Shinkafi a jihar Zamfara.