Masu Garkuwa Da Mutane
Gungun miyagu yan bindiga sun tare babbar hanyar Birnin Gwari zuwa cikin garin Kaduna inda suka bude ma matafiya wuta, suka kashe na kashewa, suka sace na sacea
Daga cikin miyagun kayayyakin da aka samu a wurin masu laifin akwai bindigu 30 da suk hada da AK47 da kuma wasu na gida, carbi 1520 na alburusai, miyagun kwayoy
Kamfanin dillancin labarai na kasa (NAN) ya rawaito cewa rundunar 'yan sanda ta tabbatar da sace kansilolin a makon jiya. Kansilolin da aka sace sune kamar haka; Murtala Arzika na mazabar Gayari, Lawal AC Milan na mazabar Ubandoma
Wasu masu yiwa kasa hidima guda hudu da suke kan hanyarsu ta zuwa jihar Zamfara domin gabatar da ayyukan da aka rarraba musu, sun gamu da ibtila'i a hanya yayin da aka sace su a kan hanyar Funtua dake jihar Katsina...
Wasu gungun miyagu yan bindiga sun kai farmaki a kauyen Yakasai dake cikin karamar hukumar Kurfi ta jahar Katsina, inda suka yi awon gaba da mutane uku a daren Lahadi, 8 ga watan Maris.
Mun ji cewa dubun Mai garkuwa da mutane ta cika ana bikin daura masa aure. An gaza damke shi ne a baya bayan ya sulale ya bar kasar.
Wasu miyagu marasa Imani sun tasa keyar wata tsohuwar mai shekaru 80 daga gidanta, inda suka yi awon gaba da ita tare da yin garkuwa da ita a yankin karamar hukumar Yenagoa na jahar Bayelsa.
Wasu gungun miyagun yan bindigan daji sun yi garkuwa da kansiloli guda uku na karamar hukumar Gummi ta jahar Zamfara, kuma sun nemi a biyasu kimanin kudin fansa naira miliyan 40 kafin su sake su.
A Ranar Lahadi ne aka yi awon gaba da Fasto bayan ya dawo daga yawon wa’azi. Har yanzu ba a tuntubi kowa domin a biya kudin fansar sa ba.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari