Masu Garkuwa Da Mutane
Sanata Mohammed Sani Musa, mai wakiltan Niger ta gabas daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC), ya kuma kokawa kan cewa yan bindiga na kashe mutanensa a kullun ba tare da hukumomin da ya kamata sun dauki mataki ba.
Akalla mutane 8 da wasu gungun yan bindiga suka yi awon gaba dasu a kan titin Kaduna zuwa Zaria a ranar Laraba sun kubuta sakamakon samame da jami’an rundunar Yansandan Najeriya suka kaddamar a kan miyagun.
Hukumar tsaro ta farin kaya, Nigeria Security and Civil Defense Corps (NSCDC) ta sanar da samun nasarar cafke wasu gungun miyagun masu satar mutane, tare da garkuwa dasu har guda hudu a jahar Adamawa.
Dazu nan Gwamnan jihar Osun Gboyega Oyetola ya maidawa MURIC raddi kan batun Kiristantar da Amotekun. Gwamnan ya yi kaca-kaca da kungiyar MURIC ne dazu.
Da yake jawabi yayin mika masu laifin ga hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) a ranar Juma'a, kwamandan rundunar sojojin ruwan, Rear Admiral Tanko Yakubu, ya ce sun samu nasarar kama 'yan ta'addar ne bayan shafe kusan watanni hudu su
Kun san cewa an nemi a yi gaba da Sarkin kasar Potiskum, Alhaji Umaru Bubaram kwanaki, har ya labe a daji. Daga nan ne aka wuce da Sarki zuwa asibitin kwarararu aka duba shi.
Wadanda suka karbi lambobin 'yan bindigar sun bayyana cewa basu samesu ba a ranar Asabar din, sai da safiyar ranar Lahadi. Kakakin rundunar 'yan sandan jihar Zamfara, Muhammadu Shehu, bai samu damar amsa kiran da Premium Times
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun yi garkuwa da wani tsohon Shugaban rundunar tsaro ta farin kaya a jihar Benue, Peter Unogwu.
Wasu gungun yan bindiga sun kaddamar da farmaki a kauyen Makosa dake cikin karamar hukumar Zurmi na jahar Zamfara inda suka halaka jami’an kiwon lafiya guda biyu dake aiki sa ido a allurar riga kafin cutar shan inna da ake yi a ka
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari