Masu Garkuwa Da Mutane
Rundunar 'yan sandan jihar Ogun ta damke wata budurwa mai shekaru 17 mai suna Seun Adekunle tare da saurayinta mai suna Basit Olasunkanmi a kan zarginsu da ake.
Wasu gungun 'yan fashi da makami sun kashe jami'an rundunar 'yan sanda takwas da su ka hada da DPO tare da yin fashi a wani tsohon banki a garin Isanlu da ke ka
Dakarun sojojin Najeriya a karkashin Operation Accord sun kashe 'yan bindiga da dama a yankunan arewa maso yamma da arewa ta tsakiya bayan sun bude masu wuta.
Batun sakin gagararrun ma su garkuwa da muanen ya haddasa barkewar cece - kuce saboda sune aka kama da zargin sace mahaddacin Qur'ani, Ahmed Sulaiman. An sace M
Wannan sabon hari na zuwa ne a kasa da sati uku da kai wasu munanan hare - hare a kauyukan karamar hukumar Kajuru. Jaridar 'The Nation' ta rawaito cewa 'yan bin
Minista ya maida shari’ar Hamisu Bala Wadume hannunsa. Tun farkon bana ake shari’ar Wadume. A karhse yanzu ta koma karkashin ofishin Ministan shari’ar Tarayya.
Dan shugaban kungiyar kiristoci Najeriya reshen jihar Nasarawa da yan bindiga suka sace, ya ce sai da suka siyar da motoci uku kafin suka biya fansar mahaifinsu
Ya kara da cewa gwamnati ta cika alkawuran da ta dauka a yarjejeniyar da aka kulla; ta soke 'yan sa kai, ta budewa makiyaya hanyoyin bi da shanunsu da kuma sama
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga cibiyoyi a karkashin ma’aikatar jin kai da walwalar jama’a da su mika tallafi ga wadanda harin 'yan bindiga ya shafa a Sokoto.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari