Masu Garkuwa Da Mutane
Rahotanni sun kawo cewa wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun yi garkuwa da wasu yan kasar China su biyu da ke aiki a jahar Ebonyi a ranar Litinin.
Miyagun yan bindiga da suka yi garkuwa da kansilolin jahar Zamfara guda biyu daga karamar hukumar Gummi sun cigaba da rike kansilolin bayan sun amshe naira mili
Wasu da ake zargin yan bindiga ne sun yi garkuwa da babban yayan gwamnan jahar Bauchi, Alhaji Adamu Mohammed Duguri, a garin Bauchi yayinda ya ke hira da abokai
Wannan shi ne rana zafi inuwa kuna, ba’a gama jimamin kamuwar gwamnan Bauchi, Bala Muhammad da annobar Coronavirus ba, kwatsam sai ga wasu gungun miyagu yan bin
A cewar Nagogoe, kanwarce ta gane fuskar Sani Boka a lokacin da suka kai musu farmaki, kuma ta shaida ma Yansanda cewa yana daya daga cikin wadanda suka yi gark
Wasu gungun miyagun yan bindiga sun kai farmaki a kauyukan Galkogo da Zumba dake cikin karamar hukumar Shiroro na jahar Neja, inda suka kashe wani jami’in Dansa
Rundunar 'yan sandan jihar Kogi ta damke wasu ma'aurata da ake zargi da taimakawa masu garkuwa da mutane a yankin Ogori/Magongo da ke Kogi ta tsakiya. Kakakin r
Rundunar Yansandan jahar Kaduna ta sanar da yi ma wasu gungun yan bindiga kisan gilla, tare da kubutar da mutane biyu da suka yi garkuwa dasu a kauyen Daku, kar
Gungun miyagu yan bindiga sun tare babbar hanyar Birnin Gwari zuwa cikin garin Kaduna inda suka bude ma matafiya wuta, suka kashe na kashewa, suka sace na sacea
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari