Masu Garkuwa Da Mutane
Mun ji cewa an samu jami’an Sojoji sun tarwatsa sansanin ‘Yan ta’adda a kan hanyar Abuja. Dubun miyagun da ke addabar Bayin Allah a hanyar Abuja ta cika yanzu.
Jami'an 'yan sandan jihar Yobe sun tabbatar da cewa sun karba gawawwakin wasu mutum 3 da ake zargin masu garkuwa da mutane ne wadanda 'yan sa kai suka fatataka.
Wasu mutane da ake zargin barayi ne sun sace wata matar aure a kauyen Namne dake cikin karamar hukumar Gassol dake jihar Taraba a ranar Asabar, kwanaki hudu...
A makon jiya ne Mataimakin Shugaban kasa ya yi magana game da kashe-kashen a Kaduna. Yemi Osinbajo ya ce dole Gwamnati ta kare mutane idan ana son zaman lafiya.
Kazalika, shaidar ya bayyana cewa 'yan bindigar da su ka sace jami'an tsaron sun sake kai farmaki gidan Mista Elijah Dreams, shugaban kungiyar Kiristoci ta kasa
A jiya ne daya daga cikin wadanda aka sace tare da yaran Makarantar da aka sace a Kaduna ya tsere. An samu wanda ya tsero daga hannun Miyagun ne bayan sa’a 24.
Mun ji cewa an sace mutane 6 a cikin ‘yan kwanaki a Garin Shika. A dalilin haka Mutanen Gari sun shiga wani yanayi. An saba garkuwa da mutane a Jihar Kaduna.
Wasu jama'a da ake zargin 'yan bindiga ne sun yi garkuwa da sabuwar amarya tare da wata mai jego a kauyen Sutti da ke karamar hukumar Tangaza ta jihar Sokoto.
Za ku ji jerin wasu labaran bogi da su ka zagaya gari a ‘yan kwanakin nan. Legit.ng Hausa ta duba gaskiyar lamarin nan, ta tace labaran karyan da su ke yawo.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari