Masu Garkuwa Da Mutane
Wasu masu garkuwa da mutane da ake zari da kashe mutum uku bayan sun karbi kudin fansa har N7.5 miliyan daga iyalansu sun shiga hannun jami'an yan sandan kasar.
A cewar Mba, tawagar ma su garkuwa da mutanen ne suka sace Dakta Audu Benedict, dansa, da kuma abokinsa a kan hanyarsu ta zuwa Abuja daga jihar Benuwe. Dangi da
A yayin da ya rage saura sa'o'i 24 a fara kada kuri'a a zaben kananan hukumomin jihar Taraba, wasu 'yan bindiga da ake kyautata zaton 'yan kungiyar tsageranci
Wasu da ake zargin 'yan kungiyar asiri ne sun sace wata budurwa mai suna Patience Emmanuel mai shekaru 20 da ke karatu a jami'ar jihar Bauchi. Bayan nan, sun sa
Mutane shida ciki harda jami'in dan sanda guda sun rasa ransu sakamakon harin da wasu yan bindiga suka kai kauyuka biyu na karamar hukumar Danmusa a Katsina.
‘Yan bindiga sun hallaka wani Malamin Jami’ar ABU a hanyar Zamfara- Katsina. A jiya rashin tsaro ya ci Dr. M.B Hassan a hanyar dawowa daga aiki a Jihar Zamfara
Daga cikin masu laifin da rundunar 'yan sanda ta yi bajakolinsu akwai dilolin makamai, 'yan fashi da makami da kuma masu garkuwa da mutane. An yi bajakolin masu
A jiya Talata rundunar dakarun sojin kasa, ta kubutar da mutum shida daga tarkon 'yan ta'adda masu garkuwa da mutane a karamar hukumar Danmusa ta jihar Katsina.
Wani shaida kuma makwabcin Bala Hamisu wanda aka fi sani da Wadume, Aminu Ahmed, ya bayyana cewa da gangan sojoji suka harbe jami'an IRT don kubutar da shi.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari