Masu Garkuwa Da Mutane
Duk kasancewar babu wani hukunci takamaimai da kundin tsarin mulkin Najeriya ya tanada a kan laifin garkuwa da mutane, majalisun dokokin wasu jihohin sun amince
Wasu da ake zargin 'yan Boko Haram ne sun kai hari Mashio da ke karamar hukumar Fune sannan suka fara harbi ba kakkautawa, sun sace hakimin kauyen da dansa.
A lokacin da 'yan bindiga suka shiga Kwanar Farakwai ta karamar hukumar Igabi a jihar Kaduna a watan Yuni, suna da manufa a kauyen, Daily Trust ta ruwaito haka.
Ya bayyana cewa duk da kasashen turai su na son yin kasuwancin sayar da makamai, su na duba makomar irin wannan kasuwanci saboda rashin tabbacin hannun da makam
Dazu nan mu ka ji cewa Miyagun ‘Yan bindiga sun harbe ‘Dan Majalisa, sun tsere da Mai dakinsa da ‘ya ‘ya biyu. An samu wannan labari ne cikin daren Juma'a.
Rundunar 'yan sandan Najeriya reshen jihar Katsina ta sanar da cewa ta kashe wasu 'yan bindiga guda biyu tare da kubutar da mutane biyu da su ka sace a yankin
Da ya ke amsa tambayar manema labarai a kan zargin cewa ya aikata fyade ga mata 30, sai mai laifin ya ce; "ba gaskiya bane, na aikata hakan ne kawai sau uku; za
Rundunar 'yan sandan jihar Nasarawa ta ce ta damke mutum 27 sa ake zargi da laifin fashi da makami da kuma garkuwa da mutane a jihar, cewar Daily Nigerian.
A daren Lahadi, kungiyar 'yan bindiga da suka addabi jihar Katsina sun kai hari a yankin Saulawa da ke karamar hukumar Kurfi ta jihar. Jaridar HumAngle ta gano.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari