Masu Garkuwa Da Mutane
‘Yan bindiga sun yi tabargaza a Kaduna, sun hallaka Iyalin wani Basarake a jiya da dare. ‘Yan bindiga sun aika Mai Unguwar Atyap da ‘Dansa lahira a Zangon Kataf
Wani babban manomin shinkafa a jihar Zamfara, Alhaji Nuhu Deme, ya bayyana irin halin tsaka mai wuyar da suke ciki a Zamfara, yayin hira da wani gidan rediyo MA
A jiya Lahadi ne Migayu su ka sake damke ‘Dan wasan kwallon Super Eagles da ya yi ritaya C. Obodo. Tsohon Tauraron ya fito bayan kwana 1 a hannun ‘Yan bindiga.
Za ku ji ‘Yan bindiga sun buda wuta ga Matafiya a kan titin Abuja zuwa Kaduna. ‘Yan bindigan sun yi nasarar yin ta’adi ba tare da jami’an tsaro sun kawo doki.
Yan bindiga sun kai mamaya sashen gidajen malamai a makarantar kimiya da fasaha ta Nuhu Bamalli da ke Zariya, sun sace malami da yara 2 sannan suka harbi wani.
Domin kada a cutar da yarinyar, an yaudari mai laifin ta hanyar biyansa rabin kuɗin fansar da ya nema, daga nan kuma aka dinga bin diddiginsa har zuwa inda ya ɓ
Jami'an yan Sandan a Jihar Ogun sun yi nasarar damke wani malami mai suna, Odugbesan Ayodele, bisa zargin garkuwa da dalibinsa mai shekara 8don neman fansa.
Sakataren gwamnatin Amurka ya wallafa a shafinsa na tuwita cewa; "an samu gagarumar matsaya da nasara a tattaunawa da gwamnatin Najeriya a taron haɗakar ƙasashe
Kotu ta tsare wasu masu zanga-zangar #EndSARS a gidan kurkuku. ‘Yan Sandan sun fatattaki masu zanga-zangar lumana daga Majalisa a Abuja, sun kai su gaban kotu.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari