Masu Garkuwa Da Mutane
Yan bindiga dauke da bindigogin AK-47 sun kai mamaya kauyen Unguwar Doka da ke Faskari a daren ranar Alhamis, sun fafata da dakarun sojoji, sun kashe sojoji 3.
Majalisar kasar Birtaniya ta sanar da manyan Commonwealth halin Najeriya. ‘Yan Majalisa 18 su ka sa hannu a wannan wasika, su ka ce ana kashe mutane a Najeriya.
‘Yan bindiga sun shiga Katsina a makon nan, sun yi gaba da ‘Yaruwar wata babba a Gwamnatin Tarayya. ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da mutane a Faskari da Dandume.
Dan majalisar dokokin jihar Kwara mai wakiltan mazabar Gwanabe-Danmi- Adera ta yankin karamar hukumar Kaiama ya jagoranci wata tawagar tsaro zuwa cikin jeji.
Duniya babu gaskiya, wani mutum mai suna Buba Mohammed wanda aka fi sani da Mallam, ya hada kai da masu garkuwa da mutane suka sace matar makwabcinsa da danta.
Yan bindigan da suka kai farmaki kauyen Daulai, karamar hukumar Safana da ke jihar Katsina, sun sace mata da yawa sannan suka kashe wani dattijo dan shekara 50.
Wasu yan bindiga marasa imani sun kashe wani jami’in hukumar tsaro na farin kaya mai shekaru 33, Sadiq Abdullahi Bindawa, bayan sun karbi naira miliyan biyar.
Wani kasurgumin dan fashi da makami da ake kira Sada a jihar Katsina ya mika wuya rundunar sojoji a sansaninsu da ke Dansadau, ya mika masu makamai na AK 47.
Yan bindiga sun yi awon gaba da mutane 21 ciki harda yan gida daya su 17 a garin Udawa da ke karamar hukumar Chikum na jihar Kaduna, sun jikkata wasu da dama.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari