Masu Garkuwa Da Mutane
Masu zanga-zangar #EndSARS sun yi sanadiyyar mutuwar direban Minista, Yohanna Shankuk. Direban ya gamu da ajalinsa a hannun ‘yan zanga-zanga jiya ne a Abuja.
Haka zalika, za a horas da jami'an rundunar 'yan sandan shiyyar Arewa da Kudu maso Yamma a kwalejin horas da 'yan sandan sintiri da ke Ende, jihar Nasarawa da
Bayan kwana da kwanaki malamai da Daliban da aka sace a Kaduna sun dawo gida, sun samu ‘yanci. Mun ji cewa har an biya kudi, amma ba a san nawa aka biya ba.
Kungiyar Coalition of Concern Northern Elders for Peace and Development ta soki gwamnati. Kungiyar ta ce Muhammadu Buhari mutumin kirki ne da ake boyewa gaskiya
Wasu yan ta'adda sun far ma al'umman wasu kauyuka uku a karamar hukumar Faskari da ke jihar Katsina, sun halaka mutane takwas tare da jikkata wasu uku a harin.
Al'umman garin Pegi da ke babbar birnin tarayya Abuja, sun gudanar da zanga-zangar lumana a safiyar yau Litinin, sun yi wa ofishin ministan birnin tarayya zobe.
Wasu yan bindiga sun kai farmaki yankin Gundum Hausawa da ke garin Bauchi a ranar Lahadi, 11 ga watan Oktoba, sun halaka mutane biyu mace da namiji a harin.
Wasu masu garkuwda mutane sun sace mutane da yawa a wani hari da suka kai yankin Kuje, da ke babbar birnin tarayya, Abuja a ranar Asabar, 10 ga watan Oktoba.
Yan bindiga da ba a san ko su waye ba a daren ranar Talata, sun sace tsohon kwamishinan ilimi na jihar Nasarawa, Cif Clement Uhembe a gidansa da ke garin Lafia.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari