Masu Garkuwa Da Mutane
Da ya ke amsa tambayar manema labarai a kan zargin cewa ya aikata fyade ga mata 30, sai mai laifin ya ce; "ba gaskiya bane, na aikata hakan ne kawai sau uku; za
Rundunar 'yan sandan jihar Nasarawa ta ce ta damke mutum 27 sa ake zargi da laifin fashi da makami da kuma garkuwa da mutane a jihar, cewar Daily Nigerian.
A daren Lahadi, kungiyar 'yan bindiga da suka addabi jihar Katsina sun kai hari a yankin Saulawa da ke karamar hukumar Kurfi ta jihar. Jaridar HumAngle ta gano.
Matsalar rashin tsaro na ci gaba da hauhawa a sassan kasar, masu garkuwa da mutane sun sace shugaban karamar hukumar Warri ta arewa, Okorodudu a jihar Delta.
Jami’an tsaro sun damke wani Sarkin da ya ke shirya garkuwa da fashi da makami. An kama Mai garin da laifin taimakawa Miyagu da motar aiki a cikin Jihar Imo.
A makon nan ne Jami’an tsaro a Najeriya su ka yi shekara ba su gano Dadiyata ba. manyan ‘yan sayasa irinsu Sanata Rabiu Musa Kwankwaso su na nemansa tun lokacin
Masu garkuwa da mutane a ranar Alhamis sun dawo kan babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna inda ake zarginsu da kwashe matafiyan da ba a san yawansu ba da safiya.
‘Yan Majalisar Wakilai sun bayyana Jihar Arewan da za kai wa hari ana bukuwan babbar idi. Miyagun na yunkurin kawo farmaki ne a lokacin bikin babbar Sallah.
'Yan bindiga sun kai farmaki karamar hukumar Toto da ke jihar Nasarawa, sun halaka mutum biyar iki harda matar aure sannan kuma suka kona wasu gidaje a yankin.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari