Manyan Labarai A Yau
Rahotanni daga ƙasar Amurka sun nuna cewa aƙalla mutum 18 aka tabbatar sun mutu da wasu jiragen sama biyu suka yi taho mu gama a Washinton DC a Amurka.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya koka kan yadda waau masu hakar ma'adanai suke da makamai da ababen fashewa. Ya ce hakan babbarɓbarazana ce.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-haren bama-bamai kan 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun yi nasarar kashe 'yan ta'adda masu yawa.
Gwamnatin jihar Bauchi ta caccaki ministan harkokin kasashen waje na Najeriya, Yusuf Tuggar. Ta bayyana cewa gazawarsa ta jawo abin kunya ga Najeriya.
Jam'iyyar APC ta dauki matakin kora kan tsohon ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola daga jam'iyyar. APC ta kori tsohon gwamnan ne bisa zargin cin amana.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a gidan shugaban karamar hukumar Malumfashi da ke jihar Katsina. Sun kashe jami'in dan sanda.
Gwamnatin jihar Katsina karkashin jagorancin Gwamna Dikko Umaru Radda, ta shirya daukar ma'aikatan lafiya domin bunkasa bangaren lafiya na jihar.
Jami'an rundunar 'yan sandam jihar Neja, sun yi nasarar cafke wasu jami'an tsaro na 'yan sa-kai. Ana dai zargin mutanen ne da aikata laifin kisan kai.
Gwamnatin jihar Kwara ta karrama Alhaji Abubakar Tafawa Balewa yayin da aka sanya wa katafaren sunansa. Remi Tinubu ta ziyarci jihar Kwara domin bude aiki.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari