Manyan Labarai A Yau
Kungiyar ma'aikatan jinya da unguwar zoma (NANNM) ta yi barazanar shiga yajin aiki a jihar Katsina. Kungiyar ta bukaci gwamnatin jihar ta samar da tsaro.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi magana kan barazanar da ke tunkarar dimokuradiyyar Najeriya.
Shugaban Amurka ya dakatar da tallafin lafiya na masu cutar HIV da ake turawa kasashen Afrika da kasashe masu tasowa. Dokar Trump za ta yi tasiri a Najeriya.
Dan takarar gwamnan jihar Edo a karkashin inuwar jam'iyyar PDP, Dr. Asue Ighodalo, ya shigar da mukaddashin shugaban APC na jihar kara a gaban kotu.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi magana kan rahotannin da ke cewa ta cafke shugaban hukumar kula da korafe-korafen jama'a da yaki da cin hanci na Kano.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta yi magana kan yiwuwar kai harin ta'addanci a jihar. Kwamishinan 'yan sandan jihar ya bayyana cewa sun kwato kayayyaki masu yawa.
Jam'iyyar APC reshen jihar Osun ta yi martani bayan kungiyar Omoluabi wacce ke biyayya ga tsohon gwamnan jihar, Rauf Aregbesola. Ta ce ko kadan ba ta damu ba.
Shugaban hukumar kula korafe-korafen jama'a da yaki da cin hanci ta jihar Kano (PCACC), Muhuyi Magaji Rimingado, ya yi magana cafke shi da 'yan sanda suka yi.
Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida na jihar Kano, ya yi kiran da a yi wa dan majalisa mai wakiltar Dala, Ali Sani Madakin Gini, kiranye daga majalisa.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari