Manyan Labarai A Yau
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta shigar da shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio kara a kotu kan zargin bata mata suna.
Jam'iyyar NNPP ta tabo batun dakatarwar da aka yi wa sanata mai wakiltar Kano ta Kudu, Sanata Kawu Sumaila da wasu 'yan majalisar wakilai guda uku a Kano.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai, ya caccaki wasu daga cikin manufofin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ba su dace ba.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta yi martani mai zafi kan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmed El-Rufai kan sukar da ya yi wa Shugaba Bola Tinubu.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da yin awon gaba da bayin Allah zuwa cikin daji.
Tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, ya kaddamar da littafi kan tarihin rayuwarsa. Juga-jigan 'yan siyasa sun yi martani a kan hakan.
Wani jigo a jam'iyyar APC a jihar Neja, Jonathan Vatsa, ya yi magana kan dalilin rashin ganin Muhammadu Buhari a wajen tarom kaddamar da littafin Janar IBB.
Dan majalisa mai wakiltar Rano, Kibiya da Bunkure a majalisar wakilai, Kabiru Alhassan Rurum ya yi watsi da dakatarwar da aka yi masa daga jam'iyyar NNPP.
Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Edo a inuwar jam'iyyar LP, Olumide zakpata ya sanar da rasuwar mahifinsa da kuma kawunsa, ya ce rashinsu ya jijjiga shi.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari