Manyan Labarai A Yau
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya nuna cewa yana da da alaka mai kyau da mijin Sanata Natasha Akpoti. Ya tuna baya kan aurensu.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya a majalisar dattawa, Natasha Akpoti-Uduaghan ba ta hakura ba kan zargin da take yi wa Sanata Godswill Akpabio.
Kwamitin ladabtarwa na Majalisar Dattawan Najeriya ta ba da shawarin dakatar da Sanatar Kogi ta Tsakiya na tsawon watanni 6 kan zargin Sanata Godswill Akpabio.
Tsohon mai magana da yawun shugaban ƙasa, Laolu Akande ya bayyana damuwarsa kan yadda ake neman yi wa sanata Natasha taron dangi don ta zargi Akpabio.
Babban limamin Edo, Sheikh Abdulfattah Enabulele ya nuna rashin amincewarsa kan matakin kulle makarantu da wasu gwamnonin Arewa suka dauka saboda azumin Ramadan.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta cafke wasu jami'an hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA) kan zargin harbe wata yarinya har lahira.
Masu ruwa da tsaki daga mazaɓar Kogi ta Tsakiya sun barranta kansu da abubuwan da ke faruwa tsakanin Sanata Natasha da shugaban Majalisar dattawa, Akpabio.
Hukumar tsaro ta NSCDC ta shirya daukar sababbin ma'aikata da za su yi aiki a karkashinta. Shugaban hukumar ya godewa Shugaba Bola Tinubu kan amincewa da hakan.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya yi bayani ta bangarensa kan zargin da ake masa na neman Sanata Natasha da lalata, ya ce karya ne.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari