Manyan Labarai A Yau
Gwamnatin jihar Katsina ta fito ta kare matakin da ta dauka na rufe makarantu a lokacin azumin watan Ramadan. Ta bayyana cewa akwai dokar yin hakan.
Gwamnatin jihar Sokoto ta fadada shirin ciyarwa da ta bullo da shi a lokacin watan azumin Ramadan. Gwamnatin ta raba N1.1355bn domin aiwatar da shirin.
Jami'an hukumar EFCC mai yaki da cin hanci a Najeriya sun cafke tsohon gwamnan jihar Akwa Ibom, Udom Emmanuel kan zargin karkatar da kudade har N700bn.
Shugaban kamfanin MTN Najeriya, Karl Toriola ya shiga jerin manyan shugabannin kamfanoni da suka fi ɗibar albashi mai tsona a Najeriya, yana samun N850m.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya nada sabon Akanta Janar na Tarayya. Shugaban Tinubu ya nada Shamseldeen Ogunjimi domin ya rike wannan mukamin.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi ta'asa a babban birnin tarayya Abuja. 'Yan bindigan sun hallaka tsohon shugaban hukumar shuge da fice ta Najeriya (NIS)
Shugaban hukumar NAHCON mai kula da Alhazai ta Najeriya, Farfesa Abdullahi Saleh, ya sha alwashin cewa ba za su ba Shugaba Bola Tinubu kunya ba kan Hajjin 2025.
Gwamnatin jihar Legas ta tabbatar da matsayarta kan hanyar hukunta dalibai a makarantu. Gwamnatin ta haramta duka a makarantu domin hukunta dalibai.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta zargi shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio da ci mata zarafi.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari