Malaman Makaranta
Wasu malaman Makaranta na reshen CONUA sun fadawa Gwamnati za su koma aiki yanzu. Su kuma Malaman Jami’a na ASUU da ke yajin aiki su na nan dai a kan bakarsu.
A jiya Laraba ne 19 ga watan Agusta daliban jami'a a jihar Kwara suka fara gabatar da zanga-zanga, inda suka bukaci gwamnati ta bude makarantu jami'a a jihar...
Kungiyar Jama’atul Izatil Bidi’a wa Iqamatun Sunnah ta zauna kan batun bude jami’a. Maganar bude Jami’ar addini ta yi nisa,shugaban Izala ya bayyana wannan.
Gwamnan Taraba ya maida wadanda ba Kiristoci ba ‘Yar bowa a Jihar. Kungiyar MURIC ta bukaci gwamnan ya rika tafiya da Musulmai da sauran kabilun da ke jihar.
Mun ji cewa an fara zargin sabon shugaban Hukumar EFCC da yi wa manyan Ma’aikata cin layi wurin aiki. Sababbin nadin mukamai da aka yi ya jawo wannan matsala.
Wani kwamitin hadin gwuiwa (JAC) tsakanin kungiyar kananan ma'aikatan jami'o'i (NASU) da kungiyar manyan malaman jami'o'i (SSANU) ya sanar da shigarsu yajin aik
Malaman Jami’ar tarayya ta Maiduguri sun koka a kan rashin albashi wata biyar. Malaman jami’ar sun zargi babban Akawun gwamnatin tarayya da laifin kin biyansu.
Hukumar dillacin labarai na kasa ta rahoto cewa wata Budurwar Dalibar Najeriya mai suna Famuyiwa Olushola ta zama Zakara, ta lashe gasar da aka yi kwanaki.
Wara kungiya ta Musulmai ta yi tir da yadda tsara jadawalin jarrabawar WAEC na 2020. Kungiyar ta nemi a canza jadawalin bana, kuma ku daina tunzura musulmai.
Malaman Makaranta
Samu kari