Malaman Makaranta
A jiya Laraba ne 19 ga watan Agusta daliban jami'a a jihar Kwara suka fara gabatar da zanga-zanga, inda suka bukaci gwamnati ta bude makarantu jami'a a jihar...
Kungiyar Jama’atul Izatil Bidi’a wa Iqamatun Sunnah ta zauna kan batun bude jami’a. Maganar bude Jami’ar addini ta yi nisa,shugaban Izala ya bayyana wannan.
Gwamnan Taraba ya maida wadanda ba Kiristoci ba ‘Yar bowa a Jihar. Kungiyar MURIC ta bukaci gwamnan ya rika tafiya da Musulmai da sauran kabilun da ke jihar.
Mun ji cewa an fara zargin sabon shugaban Hukumar EFCC da yi wa manyan Ma’aikata cin layi wurin aiki. Sababbin nadin mukamai da aka yi ya jawo wannan matsala.
Wani kwamitin hadin gwuiwa (JAC) tsakanin kungiyar kananan ma'aikatan jami'o'i (NASU) da kungiyar manyan malaman jami'o'i (SSANU) ya sanar da shigarsu yajin aik
Malaman Jami’ar tarayya ta Maiduguri sun koka a kan rashin albashi wata biyar. Malaman jami’ar sun zargi babban Akawun gwamnatin tarayya da laifin kin biyansu.
Hukumar dillacin labarai na kasa ta rahoto cewa wata Budurwar Dalibar Najeriya mai suna Famuyiwa Olushola ta zama Zakara, ta lashe gasar da aka yi kwanaki.
Wara kungiya ta Musulmai ta yi tir da yadda tsara jadawalin jarrabawar WAEC na 2020. Kungiyar ta nemi a canza jadawalin bana, kuma ku daina tunzura musulmai.
Gwamnatin Benuwai ta sa ranar da za a koma makarantun boko saboda WASSCE. Haka dai wannan lamarin ya ke a Legas, Ogun da Ekiti inda 'Yan SS3 za su koma aji.
Malaman Makaranta
Samu kari