Malaman Makaranta
Majalia za ta binciki shirin ciyar da yan makarantun Gwamnatin Firamare. ‘Yan Majalisa za su yi bincike a kan ‘ci da ‘yaran makaranta’ da ake yi a gwamnatin APC
Shugaban jami'ar BUK, Faresa Muhammed Yahuza Bello, ya bayar da tabbacin cewa sun aika takardar kiranye ga dukkan lakcarorin da aka sallama daga aiki bayan gwam
Dangane da bude makarantu a jihar, gwamna Badaru ya ce gwamnatinsa za ta sake duba yiwuwar bude makarantu duk da gwamnatin tarayya ta amince makarantu domin baw
Ministan kwadago ya ce wasu ‘yan siyasa su na neman kawo masa cikas wajen daukar Matasa 774, 000 aiki. Ya ce ana kokarin hana su zakulo matasan da su yi aiki.
Sai dai, a cikin wata sanarwa da Dakta Sani Aliyu, jagoran kwamitin yaki da annobar korona a kasa, ya fitar a Abuja ya ce ba za a bude makarantun kananan yara d
Mun kawo maku sunayen wasu hazikan yaran da su ka yi fice a jarrabawar UTME ta wannan shekara ta 2020. Yaran sun fito ne daga Edo, Anambra, Delta, da Ekiti.
A cewar Jinping, kasar China a shirye take ta bawa kasashen nahiyar Afrika fifiko wajen rabon rigakafin cutar korona da zarar an kammala sarrafa shi. A cikin ja
Kwamishinan ya bayyana cewa yawancin makarantun jihar suna bukatar gyara sakamakon wulakantar dasu da aka yi na tsawon shekaru, lamarin da ya ce ya kawo raguwar
Da ya ke sanar da hakan yayin wani taro da manema labarai ranar Litinin, shugaban kungiyar NARD, Aliyu Sokomba, ya ce sun yanke shawarar shiga yajin aikin ne ba
Malaman Makaranta
Samu kari