Malaman Makaranta
Kungiyar ActionAid ta fara gano barnar da ake yi da sunan ciyar da ‘Yan Makarantan gwamnati. Ta ce ta na binciken badakalar da aka tafka a cikin jihar Kaduna.
Yanzu nan mu ke jin cewa jami’an ASUU da SSANU sun rufe Shugaban Jami’a daga ofis da kowa bayan an bude Makarantu. An gagara komawa karatu ne saboda yajin aiki.
Rahotanni sun ce har yanzu Gwamnatin tarayyar Najeriya ta na tafka ta na warwarewa a kan komawa karatu. Ministan ilmi ya na kokwanton komawa daukar darasi a aji
Gwamnati ta tabbatar da shirin kare ‘Yan makaranta daga ta’adi kafin komawa aiki. A cewar UN, dalibai da sauran mutane za su fi jin dadin daukar darasi a haka.
Gwamnatin jihar Ogun ta bayar da sanarwar cewa da zarar daliban firamare na jihar sun koma makaranta a ranar 21 ga watan Satumba za ta yi musu karin aji kai...
Kungiyar malaman Najeriya reshen babbar birnin tarayya ta umurci malaman makarantun firamare da kada su koma bakin aiki idan aka bude makarantu saboda albashi.
A jiya ne mu ka ji cewa a Najeriya Malaman da su koyawa ‘Yan Makaranta karatu sun gaza cin jarrabawa. TRCN ta ce malamai fiye da 9, 000 sun fadi jarrabawar bana
MURIC ta ce kiristoci aka cika a jerin wadanda aka ba tallafin karatu na BEA. Amma gwamnati ta ce jerin wadanda aka gani cea an ba tallafin karatun na bogi ne.
Idan mu ka shiga harkar ilmi, za mu ji gwamnatin Kano za ta gyara Makaranta 1 a kowace karamar hukuma 44. Ganduje ya ware N880m domin gyara makarantun jihar.
Malaman Makaranta
Samu kari