Maiduguri
Bikin ya samu halartar manyan shugabannin jihar; tsohon gwamna Kashim Shettima, shugaban riƙon jam'iyyar APC, Ali Bukar Dalori, sauran sun haɗa da mambobi na ma
Mayakan kungiyan ta'addanci na Boko Haram sun farma fasinjoji a hanyar babban titin Damaturu zuwa Maiduguri, sun yi garkuwa da mutane 35 daga cikin matafiyan.
Ƴan Najeriya na cikin fushi sakamakon ayyukan ta'addancin Boko Haram dake cigaba da salwantar da rayukan manya da ƙananan sojoji da sauran al-umma,duk da alƙawu
A yayin da ya ke tayasu murnar samun mukaman, Malam Gusau ya ce mutanen da aka nada zasu bawa gwamnatin Borno gudunmawa a kokarinta na samar da jagoranci mai ma
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya karbi bakuncin mataimakiyar babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya, Amina Mohammed a Maiduri, babbar birnin jihar.
Gwamna Babagana Zulum na jihar Borno ya shawarci matasan Najeriya da su daina shiga zanga-zangar #EndSARS tare da yin kashedin cewa ƙungiyar Boko Haram, wadda t
Civilian JTF sun shaidawa kamfanin dillancin labarai na AFP cewa 'yan Boko Haram sun kama manoma 15 yayin da su ke aiki a gonakinsu a kauyen Ngwom, mai nisan ki
Yan ta’addan IS sun dauki alhakin sabon harin da aka kai wa tawagar motocin Gwamna Babagana Umara Zulum a jihar Borno, a ranar Lahadi, 27 ga watan Satumba.
Alhaji Mai Deribe hamshakin mai kudi ne a arewacin Najeriya wanda ya mori dukiyarsa. Ya gina fadar zinari a garin Maiduguri wacce aka dauak shekaru 10 ana gini.
Maiduguri
Samu kari